Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika

Shugaba Saied Yana Cigaba Da Samun Goyon Bayan Al’ummar Kasar Tunisiya
Published: December 18, 2025 at 6:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Magoya bayan shugaba Kais Saied na Tunisia sun yi gangami a babban birnin kasar ranar Laraba, inda suke kiran ‘yan adawa da maciya amana, biyo bayan zanga-zanga da aka yi ta yi a tituna a makonnin baya bayannan da ke nuni da karin tsami a banbance banbancen siyasa.

Wannan gangami na ‘yan adawar siyasa, ya zo lokacin da ake tsaka da matsalar tattalin arziki da ya haifar da hauhawar farashi, karancin wasu kayayyakin bukatun yau da kullum da kuma rashin ingancin gwamnati, abin da ya haifar da fushin al’umma.

Kungiyoyin kare hakki sun zargi shugaba Saied da yiwa ‘yan adawa karfa-karfa, inda suka ce yana amfani da kotuna da ‘yan sanda don rufe bakin su amma Saed ya karyata Wannan Zargi, inda ya ce yana tsaftace kasar ne daga maciya amana, da kuma gurbatattun manyan mutane.

Masu zanga-zangar sun taru a birnin Tunis suna daga tutocin kasar, suna rera taken goyon baya ga Saied, wanda suke cewa kokarin magance almundahana da kuma gurbattatun manyan ‘yan siyasa.

Sun Zargi ‘yan adawa da neman kawo hargitsi a kasar, inda suka ce maciya amana ne kuma Suna cewa mutane Saeid suke so, muna bin goyon bayan shugabanci da mulkin sa.

Afrika, Labarai

Post navigation

Previous Post: Kudaden Shigan Kasar Namibia Ya Bunkasa Saboda Tashin Farashin Gwal
Next Post: Burkina Faso Ta Sako Jami’an Rundunar Sojin Saman Najeriya 11 Da Aka Tsare

Karin Labarai Masu Alaka

Iran Ta Kama Wasu ‘Yan Leken Asiri Afrika
Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama Afrika
Amurka Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashe Hudu Domin Inganta Kiwon Lafiya Labarai
Ganduje Ya Nisanta Kansa Da Batan Dadiyata Labarai
Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe Afrika
Shugaba Trump Yace Amurka Da Iran Suna Cigaba Da Tattaunawa Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Karo Na Biyu Cikin Kwanaki 29 An Samu Gobara A Kasuwar Katako Labarai
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi Afrika
  • Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro Borno Afrika
  • Suvr Jahun: Ya Kamata Obasanjo Ya Bar Al’umar Ƙasa Su Fito Da Wadda Suke So 2027 Najeriya
  • Marc Brys: “Eto’o Baiyi Adalci Ga Onana, Da Vincent, Ba” Wasanni
  • Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar Sham Amurka
  • Jihar Gombe Ta Saka Hannu Kan Yarjejeniya Da Kamfanonin Tunisiya Kimiya
  • Iran Zata Shigar Da Lebanon Cikin Cimma Yarjejeniya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.