Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Amurka Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashe Hudu Domin Inganta Kiwon Lafiya
Published: December 24, 2025 at 10:38 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta rattaba hannu kan sabbin yarjejeniyoyi guda hudu na kiwon lafiya da kasashen Madagascar, Saliyo, Botswana da kuma Habasha ko Ethiopia, wadanda zasu samar da kudade har dala miliyan dubu 2 da 300 na aiwatarwa.

Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta fada cikin wata sanarwa ranar talatar nan cewa, kowace daya daga cikin yarjejeniyar ta tanadi irin ci gaban da ake son ganin an samu, da lokacin aiwatarwa, da kuma sakamakon da zai biyo bayan ki ko aiwatar da ita.

Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta ce makasudin hakan shine tabbatar da cewa hakar zata iya cimma ruwa a duk wani agajin da Amurka zata bayar wajen takalar cututtuka masu barazana tare da rage irin dogaro da kasashen keyi na dogon lokaci a kan agaji daga Amurka.

Ta ce karkashin wadannan yarjejeniyoyi da kasashen hudu, Amurka ta yi alkawarin bayar da kusan dala miliyan dubu 1 da 400, yayin da su kuma kasashen da zasu samu wannan agaji zasu zuba dala miliyan 900 daga aljihunsu.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Bisa Alamu Hadinkan Kasashen Yankin Sahel Zai Haifar Da Nagarta
Next Post: An Gano Kwale-Kwalen Fir’auna A Birnin Masar

Karin Labarai Masu Alaka

Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna Kiwon Lafiya
Pakistan Zata Karbi Bakwancin Saudiya, Turkiyya Da Masar Afrika
Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu Afrika
Ministan Harkokin Wajen Rasha Dana Iran Sun Tattauna Don Kawo Karshen Yaki A Gabas Ta Tsakiya Afrika
Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata Labarai
Rundunan  ‘Yan Sandan Jihar Bauchi, Ta Miƙa Miyagun Ƙwayoyi Da Ta Kama Wa NDLEA. Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri  Afrika
  • Gwamna Inuwa Yahaya ya Rusa Majalisar Zantaswa ta Jihar Gombe Labarai
  • ‘Yan Ta’adda Sun Hallaka Sojoji Da Fararen Hula A Arewa Maso Gabashin Najeriya Afrika
  • Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu Afrika
  • CAF Ta Yanke Hukunci Kan Ƙasashen Senegal Da Moroko AFCON 2025 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio Oseguera Labarai
  • Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal Afrika
  • ECOWAS Da AU Sun Nuna Damuwa Kan Juyin Mulki A Guinea-Bissau Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.