Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

Hukumar ‘Yan Sanda Sun Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe
Published: April 2, 2026 at 9:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar ‘Yan Sanda Sun Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe
Published: April 2, 2026 at 9:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar ‘Yan Sanda Sun Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar GombePublished: April 2, 2026 at 9:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Gombe na sanar da daukacin jama’a cewa, bayan wani muhimmin taron tsaro da aka gudanar tare da sauran hukumomin tsaro da masu ruwa da tsaki, an yi cikakken nazari kan halin tsaro da ake ciki a jihar. Sanarwar Jami’in hulda da jama’a na Rundunar DSP Buhari Abdullahi ta bayyana cewa,…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar ‘Yan Sanda Sun Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kwango
Published: April 2, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kwango
Published: April 2, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar KwangoPublished: April 2, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A kalla mutane 15 suka rasa rayukan su a a gabashin Jamhuriyar Demokradiyar Congo a wani harin ‘yan ta’adda da ake zaton nada alaka da ‘yan kungiyar ISIS, a ranar Laraba, a cewar wasu jami’an lardin su hudu. Harin ya afku wajajen karfe 7 na dare a kauyen Bafkwakoa dake yankin Mambasa, da Lardin Ituri,…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kwango” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da Iran
Published: April 2, 2026 at 7:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da Iran
Published: April 2, 2026 at 7:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da IranPublished: April 2, 2026 at 7:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fatan da ake yi na kawo karshen yakin da Amurka da Isra’ila suke tafkawa da Iran ya kau a ranar Alhamis bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya dau alwashin ci gaba da kai hare-hare masu tsauri ga Iran. Wannan furuci ya sa farashin man fetur yayi tashin gwaron zabi. Kasuwannin hannayen jari sun fadi,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Babu Maganar Kawo Karshen Yakin Amurka Da Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci Jos
Published: April 2, 2026 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci Jos
Published: April 2, 2026 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci JosPublished: April 2, 2026 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban Hafsan Sojin Ƙasa (COAS), Laftanar Janar Waidi Shaibu, a ranar Alhamis 2 ga Afrilu, 2026, ya jagoranci shugabannin hukumomin tsaro domin duba halin tsaro kai tsaye a birnin Jos na jihar Filato Mukaddashin Daraktan Hulɗa da Jama’a na Rundunar Soji, Kanal Appolonia Anele, ta bayyana a wata sanarwa cewa ziyarar na daga cikin ƙoƙarin…

Ci Gaba Da Karatu “Domin Karfafa Tsaro Babban Hafsan Sojin Najeriya Ya Ziyarci Jos” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi
Published: April 2, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi
Published: April 2, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A BarundiPublished: April 2, 2026 at 1:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutane goma sha uku sun mutu, yayin da wasu 57 suka jikkata sakamakon fashewar wasu ababe fashewa sanadiyyar matsalar wutar lantarki a wani sansanin sojoji na ƙasar Burundi a daren Talata, kamar yadda rundunar sojin ƙasar ta bayyana. Mai magana da yawun sojojin Burundi, Gaspard Baratuza, ya shaida wa taron manema labarai a jiya Laraba…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane 13 Sun Mutu Inda Wasu 57 Suka Jikkata A Barundi” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela
Published: April 2, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela
Published: April 2, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban VenezuelaPublished: April 2, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta sanar a ranar Laraba cewa ta cire takunkumi da ta kakaba wa shugabar rikon ƙwarya ta Venezuela, Delcy Rodriguez, kamar yadda aka bayyana a shafin Ma’aikatar Kuɗi ta ƙasar. Wannan na zuwa ne kasa da watanni uku bayan sojojin Amurka sun kama tsohon shugaban ƙasar, Nicolas Maduro, a wani samame da suka kai…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa
Published: April 2, 2026 at 12:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa
Published: April 2, 2026 at 12:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da AmurkawaPublished: April 2, 2026 at 12:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya bayyana a cikin wata wasiƙa da ya aika wa al’ummar Amurka cewa ƙasarsa ba ta da wata ƙiyayya ga talakawan Amurkawa, kamar yadda tashar Press TV ta ruwaito a ranar Laraba. Ya kuma ce a cikin wasiƙar, bayyana Iran a matsayin barazana “bai dace da gaskiyar lamari a tarihance…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar Hezbollah
Published: April 2, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar Hezbollah
Published: April 2, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar HezbollahPublished: April 2, 2026 at 9:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sojojin Isra’ila sun sanar a ranar Laraba cewa sun kashe babban kwamandan ƙungiyar Hezbollah, Haj Youssef Ismail Hashem, wanda ake kallon hakan a matsayin babbar illa ga ƙungiyar tun bayan sake ɓarkewar faɗa da Isra’ila a farkon watan da ya gabata. Rundunar ruwan Isra’ila ce ta kashe Hashem, wanda ke jagorantar rundunar kudancin Hezbollah, kamar…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar Hezbollah” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu Wakilai
Published: April 2, 2026 at 9:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu Wakilai
Published: April 2, 2026 at 9:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu WakilaiPublished: April 2, 2026 at 9:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mataimakin Shugaban Amurka JD Vance ya yi mu’amala da wasu wakilai ta hanyar masu shiga tsakani daga ƙasar Pakistan game da rikicin Iran har zuwa ranar Talata, a cewar wani mutum da ke da masaniya game da lamarin wanda ya shaida wa Reuters. Wannan na nuna yadda rawarsa ke ƙara faɗaɗa wajen ƙoƙarin samar da…

Ci Gaba Da Karatu “Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu Wakilai” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa
Published: April 2, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa
Published: April 2, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin GaggawaPublished: April 2, 2026 at 6:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka za ta “fice daga Iran cikin gaggawa” kuma za ta iya komawa domin kai “hare-hare lokaci zuwa lokaci” idan akwai bukata, a cewar shugaba Donald Trump, wanda ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Laraba, sa’o’i kaɗan kafin ya gabatar da jawabi ga al’ummar ƙasar a daren laraba game da yaƙin. Yayin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

1 2 … 30 Next

Sabbin Labarai

  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus
  • Hukumar ‘Yan Sanda Sun Dawo Da Dokar Zirga Zirgar Babura A Jihar Gombe
  • Kasar Congo Ta Kawo Karshen Cutar Kyandar Biri
  • Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kwango
  • Kungiyoyi Sunyi Kasashen Jinkiri A Bunkasar Tattalin Arzikin Kashen Afirka

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka Afrika
  • Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Jihar Kebbi Ya Amince Da Kasafin Kudi Mai Sauya Fasali Da Karfafa Rayuwar Al’umma Labarai
  • Iran Tace Farisa Zata Kai Hari Kan Mayakan Amurka Amurka
  • Lauyoyi Sun Gurfanar Da Wani A Kotu Bisa Fasa Korin Kiyashi A Kenya Afrika
  • Malami: “Da Gwamnatin Tarayya Na Daukar Shawara Da Ba’a Kai Inda Ake Ba” Najeriya
  • Gwamnatin Tarayya Ta Samu Nasarar Ceto Wasu Daliban St. Mary’s Tsaro
  • Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio Oseguera Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.