Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
Wani mutum dauke da adda ya hallaka yara hudu a wata makarantar nursery ta yara a Kamafala, babban birnin kasar Uganda a jiya Alhamis. Mutumin ya samu shiga makarantar ne ta hanyar yin basaja a matsayin daya daga cikin iyayen yaran, a cewar wata jarida mai suna Daily Monitor. Da farko ya shiga ofishin shugaban…
Ci Gaba Da Karatu “Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda” »

