Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

Yamai Cikin Rashin Tabbas Bayan Karar Harbe-Harbe Da Aka Ji
Published: August 30, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yamai Cikin Rashin Tabbas Bayan Karar Harbe-Harbe Da Aka Ji
Published: August 30, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yamai Cikin Rashin Tabbas Bayan Karar Harbe-Harbe Da Aka JiPublished: August 30, 2026 at 9:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Har yanzu babu wani cikakken bayani a hukumance kan halin da ake ciki a birnin Yamai, babban birnin Jamhuriyar Nijar, bayan da aka ji karar harbe-harbe a wasu sassan birnin tun cikin daren jiya zuwa safiyar yau. Rahotanni sun ce an ji karar harbe-harbe a wasu muhimman wurare da ke cikin birnin, ciki har da…

Ci Gaba Da Karatu “Yamai Cikin Rashin Tabbas Bayan Karar Harbe-Harbe Da Aka Ji” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Kwararru Sun Tabbatar Da Lafiyar Kangimi Dam Bayan Binciken Tsaro
Published: August 28, 2026 at 12:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kwararru Sun Tabbatar Da Lafiyar Kangimi Dam Bayan Binciken Tsaro
Published: August 28, 2026 at 12:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kwararru Sun Tabbatar Da Lafiyar Kangimi Dam Bayan Binciken TsaroPublished: August 28, 2026 at 12:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mai kula da shirin Sustainable Power and Irrigation for Nigeria (SPIN) na jihar Kaduna, Injiniya Hashimu Usman Ja’afaru, ya ce madatsar ruwan Kangimi tana cikin koshin lafiya, kuma babu wani dalilin da zai sa al’ummar da ke kusa da ita su shiga fargaba. Injiniya Hashimu ya bayyana hakan ne bayan ya jagoranci tawagar kwararru wajen…

Ci Gaba Da Karatu “Kwararru Sun Tabbatar Da Lafiyar Kangimi Dam Bayan Binciken Tsaro” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Atiku: Zaben 2027 Zai Zamo Karo Na Karshe Da Zan Nemi Shugabancin Najeriya
Published: August 28, 2026 at 10:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Atiku: Zaben 2027 Zai Zamo Karo Na Karshe Da Zan Nemi Shugabancin Najeriya
Published: August 28, 2026 at 10:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Atiku: Zaben 2027 Zai Zamo Karo Na Karshe Da Zan Nemi Shugabancin NajeriyaPublished: August 28, 2026 at 10:56 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dan takarar shugaban kasar Najeriya na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), Atiku Abubakar, ya ce zai kawo karshen matsalar rashin tsaro a Najeriya cikin shekara guda da hawansa mulki, idan aka zabe shi a babban zaben shekarar 2027. Tun bayan fara harkokin siyasa gabanin zaben 2027, tsohon mataimakin shugaban kasar ya yi ta jan hankalin…

Ci Gaba Da Karatu “Atiku: Zaben 2027 Zai Zamo Karo Na Karshe Da Zan Nemi Shugabancin Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Shugabannin Miyetti Allah Sun Nemi Sa Hannun Gwamnoni Wajen Sako Bello Bodejo
Published: August 27, 2026 at 5:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabannin Miyetti Allah Sun Nemi Sa Hannun Gwamnoni Wajen Sako Bello Bodejo
Published: August 27, 2026 at 5:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugabannin Miyetti Allah Sun Nemi Sa Hannun Gwamnoni Wajen Sako Bello BodejoPublished: August 27, 2026 at 5:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugabannin kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore a Shiyar Arewa maso Gabashin Najeriya sun yi kira ga mambobin kungiyar da su kasance masu bin doka da oda, tare da tabbatar da zaman lafiya da sauran al’umma. Shugabannin sun yi wannan kiran ne yayin wani taro da suka gudanar a jihar Gombe, inda suka tattauna batutuwan da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Miyetti Allah Sun Nemi Sa Hannun Gwamnoni Wajen Sako Bello Bodejo” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Siyasa, Tsaro

Najeriya: Gombe ‘Yan Sanda Sun Kammala Bikin Ranar Matasa Da Dasa Itatuwa Domin Makoma Mai Ɗorewa
Published: August 22, 2026 at 4:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya: Gombe ‘Yan Sanda Sun Kammala Bikin Ranar Matasa Da Dasa Itatuwa Domin Makoma Mai Ɗorewa
Published: August 22, 2026 at 4:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Najeriya: Gombe ‘Yan Sanda Sun Kammala Bikin Ranar Matasa Da Dasa Itatuwa Domin Makoma Mai ƊorewaPublished: August 22, 2026 at 4:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ’Yan Sandan jihar Gombe ta ƙaddamar da wani gangamin yaƙi da daba ta siyasa da kuma ta kafafen sadarwar zamani, a matsayin wani ɓangare na bikin Ranar Matasa ta Duniya ta shekarar 2026. An gudanar da gangamin ne ƙarƙashin taken “Makomata Ta Fi Dabar Siyasa Da Ta Kafar Intanet Muhimmanci”, da nufin wayar da…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya: Gombe ‘Yan Sanda Sun Kammala Bikin Ranar Matasa Da Dasa Itatuwa Domin Makoma Mai Ɗorewa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Miliyan Biyar Ko Rayuwata: Barazanar ’Yan Ta’adda Ta Jefa Wani Mazaunin Dukku Cikin Fargaba
Published: August 18, 2026 at 4:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Miliyan Biyar Ko Rayuwata: Barazanar ’Yan Ta’adda Ta Jefa Wani Mazaunin Dukku Cikin Fargaba
Published: August 18, 2026 at 4:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Miliyan Biyar Ko Rayuwata: Barazanar ’Yan Ta’adda Ta Jefa Wani Mazaunin Dukku Cikin FargabaPublished: August 18, 2026 at 4:13 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Alhaji Musa Gurya wanda mazaunin kauyen Malala ne da ke karamar hukumar Dukku a jihar Gombe ya bayyana cewa rayuwarsa ta na cikin hatsari bayan wasu ‘yan ta’adda sun kai farmaki gidansu su ka kashe kaninsa amma shi Allah ya kubutar da shi bayan sun bi shi don kashe shi amma ba su samu nasara….

Ci Gaba Da Karatu “Miliyan Biyar Ko Rayuwata: Barazanar ’Yan Ta’adda Ta Jefa Wani Mazaunin Dukku Cikin Fargaba” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Zaben Osun 2026: Darasi Ga APC, Gargadi Ga ADC, Nasara Ga Adeleke
Published: August 18, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Zaben Osun 2026: Darasi Ga APC, Gargadi Ga ADC, Nasara Ga Adeleke
Published: August 18, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Zaben Osun 2026: Darasi Ga APC, Gargadi Ga ADC, Nasara Ga AdelekePublished: August 18, 2026 at 9:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Daga Masanin Harkokin siyasa a Najeriya kuma Mai sharhi akan al’amuran yau da kullum Ferfesa Rufai Ahmed Alkali:- Zaben gwamnan jihar Osun da aka gudanar a makon da ya gabata ya zo ya wuce, amma sakamakonsa ya bar baya da ƙura, inda ya haifar da muhawara da ce-ce-ku-ce tsakanin ’yan siyasa, kafafen yaɗa labarai, musamman…

Ci Gaba Da Karatu “Zaben Osun 2026: Darasi Ga APC, Gargadi Ga ADC, Nasara Ga Adeleke” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Kaduna: Masana Sun Nemi A Sauya Tsohon Wurin Zubar Da Shara Na Tudun-Ilu
Published: August 14, 2026 at 12:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kaduna: Masana Sun Nemi A Sauya Tsohon Wurin Zubar Da Shara Na Tudun-Ilu
Published: August 14, 2026 at 12:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kaduna: Masana Sun Nemi A Sauya Tsohon Wurin Zubar Da Shara Na Tudun-IluPublished: August 14, 2026 at 12:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani Mai rike da sarautar gargajiya da wasu masana muhalli sun yi kira ga gwamnatin jihar Kaduna da ta gudanar da cikakken bincike kan tarin shara da ke tsoffin wuraren zubar da shara na jihar, waɗanda suka ce suna haddasa gurbacewar muhalli. Sun kuma ba da shawarar mayar da wuraren zuwa shaguna na wucin gadi…

Ci Gaba Da Karatu “Kaduna: Masana Sun Nemi A Sauya Tsohon Wurin Zubar Da Shara Na Tudun-Ilu” »

Afrika, Kimiya, Kiwon Lafiya, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

CP Chuso Ya Jaddada Muhimmancin Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro A Gombe
Published: August 14, 2026 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on CP Chuso Ya Jaddada Muhimmancin Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro A Gombe
Published: August 14, 2026 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
CP Chuso Ya Jaddada Muhimmancin Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro A GombePublished: August 14, 2026 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kwamishinan ‘Yan Sandan jihar Gombe, CP Umar Ahmed Chuso, ya karɓi Kwamishinan Ma’aikatar Tsaron Cikin Gida da Harkokin Gida na jihar, Alhaji Adamu Dishi Kupto, a wata ziyarar sanayya da ya kai hedikwatar rundunar ‘yan sandan jihar. Ziyarar ta kasance wata dama ta ƙarfafa haɗin gwiwa da zurfafa hulɗa tsakanin hukumomin tsaro da ma’aikatar, domin…

Ci Gaba Da Karatu “CP Chuso Ya Jaddada Muhimmancin Haɗin Gwiwar Hukumomin Tsaro A Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Sojoji Sun Ceto Mutane 23, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 19 A Cikin Sa’o’i 24
Published: August 12, 2026 at 3:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojoji Sun Ceto Mutane 23, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 19 A Cikin Sa’o’i 24
Published: August 12, 2026 at 3:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojoji Sun Ceto Mutane 23, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 19 A Cikin Sa’o’i 24Published: August 12, 2026 at 3:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar Sojin Najeriya ta ce dakarunta sun ceto mutane 23 da aka yi garkuwa da su, tare da hallaka ’yan ta’adda 19 a wasu samame da sintiri da aka gudanar a sassan kasar cikin sa’o’i 24 da suka gabata. A Zamfara, dakarun Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 18 da aka yi garkuwa da su…

Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Sun Ceto Mutane 23, Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 19 A Cikin Sa’o’i 24” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 2 3 … 45 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Uefa Ta Zabi Artan, Ya Jagoranci Wasan Cin Kofin Uefa Super Cup Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaban Amurka Donald Trump Yace Amurka Zata Kai Babban Farmaki Iran Afrika
  • Amurka Zatayi Amfani Da Sansanonin Birtaniya Amurka
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Musulmai A Kasashen Duniya Da Dama Sunfara Azumin Ramadan Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Sandan Bauchi Sun Kama Mutum Biyu Kan Zargin Fashi da Makami A Gadau Afrika
  • NEDC Ta Fara Shirin Kera Sanitary Pads A Gombe Domin Samar Da Sana’o’i Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.