Yamai Cikin Rashin Tabbas Bayan Karar Harbe-Harbe Da Aka Ji
Har yanzu babu wani cikakken bayani a hukumance kan halin da ake ciki a birnin Yamai, babban birnin Jamhuriyar Nijar, bayan da aka ji karar harbe-harbe a wasu sassan birnin tun cikin daren jiya zuwa safiyar yau. Rahotanni sun ce an ji karar harbe-harbe a wasu muhimman wurare da ke cikin birnin, ciki har da…
Ci Gaba Da Karatu “Yamai Cikin Rashin Tabbas Bayan Karar Harbe-Harbe Da Aka Ji” »

