Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa
Published: April 14, 2026 at 8:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa
Published: April 14, 2026 at 8:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare RuwaPublished: April 14, 2026 at 8:43 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kwana daya da fara hana jiragen ruwa shiga ko fita daga tashoshin ruwan Iran, dakarun Amurka suka ce babu jirgin ruwa ko daya daya tsallake shinge da suka kafa, jiragen ruwa shida sun bi umarni suka juya, wannan shine bayani na farko da aka samu tun bayan da shugaban Amurka Donald trump, ya bada umarnin…

Ci Gaba Da Karatu “Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli
Published: April 14, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli
Published: April 14, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin JilliPublished: April 14, 2026 at 8:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta yi karin haske kan harin nan da jiragen yakin Rundunar Sojin Sama ta Kasa (NAF) suka kai a yankin Jilli na Karamar Hukumar Gubio, Jihar Borno, ranar 11 ga Afrilu, 2026. Gwamnati ta bayyana cewa harin ba na kan-mai-uwa da wabi ba ne; an kai shi ne kai-tsaye kan maboyar ’yan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Tace A Maboyar ‘Yan Ta’adda Aka Kai Harin Jilli” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: April 14, 2026 at 8:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 14, 2026

Posted on April 14, 2026April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya
Published: April 14, 2026 at 8:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 14, 2026
Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta TsakiyaPublished: April 14, 2026 at 8:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 14, 2026

Da alamun za’a ci gaba da shawarwari domin kawo karshin yakin hadin guiwar Amurka da Isra’ila akan Iran a Pakistan, cikin kwanaki masu zuwa, shugaban Amurka Donald Trump ne ya bayyana haka a ranar talata, bayan da aka kasa cimma matsaya a zaman farko, wanda ya sa Amurka ta killace tashoshin ruwan Iran. Jami’ai daga…

Ci Gaba Da Karatu “Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya” »

Amurka, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Sauran Duniya, Tsaro

Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake
Published: April 14, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake
Published: April 14, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake YakePublished: April 14, 2026 at 8:32 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Papa Roma Leo, ya fadawa kamfanin dilancin labarai na Reuters cewa zai ci gaba da suka kan dukkan wani matakin yaki, bayanda shugaba Donald Trump ya caccaki shugaban darikar katholika mai mabiya bilyan daya da milyan dari hudu a fadin duniya. A kalamai da yayi cikin jirginsa kan hanyar sa ta zuwa birnin Algiers, inda…

Ci Gaba Da Karatu “Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Kawayen Amurka Bazasu Shiga Matakin Shugaba Trump Ba
Published: April 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kawayen Amurka Bazasu Shiga Matakin Shugaba Trump Ba
Published: April 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kawayen Amurka Bazasu Shiga Matakin Shugaba Trump BaPublished: April 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jiya Litinin, Kawayen Amurka a Kungiyar tsaro ta NATO, sunce ba za su shiga cikin matakin Shugaba Trump na killace tashoshin ruwan Iran ba, suna masu shawarar cewa, za su shiga cikin lamarin ne da zarar an daina yaki, matakin da babu mamaki zai fusata shugaba Trump, kuma ya kara bata dangantaka tsakanin kasashe da…

Ci Gaba Da Karatu “Kawayen Amurka Bazasu Shiga Matakin Shugaba Trump Ba” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Dakarun Tsaron Ruwan Amurka Sunfara Killace Hanyoyi
Published: April 14, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dakarun Tsaron Ruwan Amurka Sunfara Killace Hanyoyi
Published: April 14, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dakarun Tsaron Ruwan Amurka Sunfara Killace HanyoyiPublished: April 14, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun Amurka ta ruwa a ranar Litinin suka fara killace hanyoyin ruwa na kasar Iran, tare da hana jiragen ruwa shiga ko fita daga tashoshin ruwa na kasar, inji shugaba Donald Trump, Iran tayi barazanar zata rama kan kasashe makwabta a yankin Gulf, bayanda aka tashi baram baram a shawarwari da suka yi a Pakistan,…

Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Tsaron Ruwan Amurka Sunfara Killace Hanyoyi” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi
Published: April 13, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi
Published: April 13, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz TakunkumiPublished: April 13, 2026 at 4:45 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce a jiya Lahadi rundunar ruwan Amurka za ta fara kakabawa mashigar ruwa ta Hormuz takunkumi, lamarin da ke ƙara tsananta rikicin bayan tattaunawa mai tsawo da Iran ta kasa haifar da yarjejeniya don kawo ƙarshen yaƙin, tare da jefa yarjejeniyar tsagaita wuta ta makonni biyu cikin haɗari. Rundunar Tsakiyar…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sana'o'i, Tsaro

Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya
Published: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya
Published: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin NajeriyaPublished: April 13, 2026 at 4:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana fargabar mutuwar aƙalla mutane 200 bayan jiragen yaƙin sojin Najeriya sun kai hari a wata kasuwar ƙauye yayin da suke bin mayaƙan ƙungiyoyin masu tsattsauran ra’ayi a arewa maso gabashin ƙasar a daren Asabar, kamar yadda wani kansila na yankin da mazauna wurin suka bayyana a jiya Lahadi. Rundunar Sojin Sama ta Najeriya, yayin…

Ci Gaba Da Karatu “Kimanin Mutane 200 Ne Suka A Mutu A Wani Harin Jirgin Yakin Sojin Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
Published: April 12, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran
Published: April 12, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar IranPublished: April 12, 2026 at 8:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron yace ya zanta da shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian, ya kuma jaddada masa muhimmancin lafa rikici yayin tattaunawar tsagaita wuta a Pakistan. Ba tabbacin ci gaba a tattaunawar sulhu A cikin mabanbantan rahotanni da kafafen yada labarai daga jami’ain a Amurka da Iran, ya nuna cewa kasashen biyu basuyi kusa…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Faransa Ya Zanta Da Shugaban Kasar Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan
Published: April 12, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan
Published: April 12, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar PakistanPublished: April 12, 2026 at 8:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu tattaunawar sulhu daga Amurka da Iran sun gudanar da tattaunawa mafi muhimmanci a Pakistan domin yunkurin kawo Karshen yakin da suke tafkawa tsakanin su.Wannan itace tattaunawa mafi muhimmanci da aka taba yi tsakanin kasashen biyu tun bayan juyin juya hali na addini a Iran a shekarar 1979. Ana ci gaba da tattaunawar duk da…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Iran Sun Tattauna A Kasar Pakistan” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 2 3 4 … 38 Next

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnatin Bauchi: Ba Zamu Bude Makarantu Ba Sai 2026 Labarai
  • EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami Tsaro
  • Rasha Takai Hari Ukraine Da Jirgi Marar Matuki Afrika
  • Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade Afrika
  • Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna Kiwon Lafiya
  • Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya Labarai
  • Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi Hatsari Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe, Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.