Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin Hanya
Rundunar ‘Yan Sandan jihar Gombe ta sanar da ƙara tsaurara aiwatar da dokokin zirga-zirga da ƙa’idojin kiyaye lafiyar masu amfani da hanyoyi a faɗin jihar, a wani mataki na rage take dokokin hanya da tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin al’umma. Rundunar ta ce ta ɗauki wannan mataki ne bisa umarnin Babban Sufeto Janar na…
Ci Gaba Da Karatu “Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin Hanya” »

