Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin Hanya
Published: August 6, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin Hanya
Published: August 6, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin HanyaPublished: August 6, 2026 at 3:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ‘Yan Sandan jihar Gombe ta sanar da ƙara tsaurara aiwatar da dokokin zirga-zirga da ƙa’idojin kiyaye lafiyar masu amfani da hanyoyi a faɗin jihar, a wani mataki na rage take dokokin hanya da tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyin al’umma. Rundunar ta ce ta ɗauki wannan mataki ne bisa umarnin Babban Sufeto Janar na…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar ‘Yan Sandan Gombe Ta Yi Gargaɗi Ga Masu Karya Dokokin Hanya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga Satumba
Published: August 5, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga Satumba
Published: August 5, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga SatumbaPublished: August 5, 2026 at 8:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya amince da ƙarin albashi ga jami’an Rundunar Sojin Najeriya da ya kai tsakanin kashi 30 zuwa 80 cikin ɗari, a wani mataki da gwamnatin tarayya ta ce na inganta jin daɗin jami’an tsaro da ƙarfafa musu gwiwa wajen gudanar da ayyukansu. Sanarwar da Mai Bai wa Shugaban Ƙasa…

Ci Gaba Da Karatu “Ƙarin Albashi Zai Fara Aiki Ga Sojojin Najeriya Daga Satumba” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Gwamnatin Najeriya Ta Jaddada Aniyarta Ta Daƙile Yaɗuwar Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Published: July 31, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Jaddada Aniyarta Ta Daƙile Yaɗuwar Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba
Published: July 31, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Ta Jaddada Aniyarta Ta Daƙile Yaɗuwar Makamai Ba Bisa Ƙa’ida BaPublished: July 31, 2026 at 8:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ci gaba da aiwatar da ƙudirin Gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu na dawo da cikakken tsaro a faɗin Najeriya, Hukumar Kula da Ƙananan Makamai da Makamai Masu Sauƙin Sarrafawa ta Ƙasa (NCCSALW), ƙarƙashin Ofishin Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Tsaro (ONSA), ta lalata makamai 2,809 da jami’an tsaro suka kwato daga hannun…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Jaddada Aniyarta Ta Daƙile Yaɗuwar Makamai Ba Bisa Ƙa’ida Ba” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Rumbun Hotuna, Sauran Duniya, Tsaro

Kwamitin Ardo Chindo Ya Buƙaci A Hana Mamaye Filayen Kiwo da Gandun Daji
Published: July 28, 2026 at 4:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kwamitin Ardo Chindo Ya Buƙaci A Hana Mamaye Filayen Kiwo da Gandun Daji
Published: July 28, 2026 at 4:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kwamitin Ardo Chindo Ya Buƙaci A Hana Mamaye Filayen Kiwo da Gandun DajiPublished: July 28, 2026 at 4:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kwamitin Aiwatar da Fararen Takardar Kula da Filayen Kiwo a Jihar Gombe, ƙarƙashin jagorancin Dakta Ardo Chindo Abubakar, ya kai ziyarar aiki zuwa Masarautun Billiri da Pindiga domin ci gaba da wayar da kan al’umma da kuma tabbatar da aiwatar da manufofin gwamnati na samar da zaman lafiya tsakanin makiyaya da manoma. A lokacin ziyarar…

Ci Gaba Da Karatu “Kwamitin Ardo Chindo Ya Buƙaci A Hana Mamaye Filayen Kiwo da Gandun Daji” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Dakarun Operation Fansan Yamma Sun Ceto Mutane 48 Da Aka Yi Garkuwa Da Su
Published: July 27, 2026 at 7:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dakarun Operation Fansan Yamma Sun Ceto Mutane 48 Da Aka Yi Garkuwa Da Su
Published: July 27, 2026 at 7:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dakarun Operation Fansan Yamma Sun Ceto Mutane 48 Da Aka Yi Garkuwa Da SuPublished: July 27, 2026 at 7:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun Operation Fansan Yamma sun ceto fararen hula 48 da aka yi garkuwa da su a jihar Zamfara bayan sun dakile wani hari da ‘yan ta’adda suka kai da sanyin safiyar Asabar a ƙauyen Magami da ke Ƙaramar Hukumar Kaura Namoda. A wata sanarwa da Mai Bayar da Bayanai na Rundunar Hadin Gwiwa ta Operation…

Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Operation Fansan Yamma Sun Ceto Mutane 48 Da Aka Yi Garkuwa Da Su” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

NDLEA Ta Kama Dan Kasuwa Da Ke Yunkurin Safarar Hodar Iblis
Published: July 26, 2026 at 2:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NDLEA Ta Kama Dan Kasuwa Da Ke Yunkurin Safarar Hodar Iblis
Published: July 26, 2026 at 2:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
NDLEA Ta Kama Dan Kasuwa Da Ke Yunkurin Safarar Hodar IblisPublished: July 26, 2026 at 2:20 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta kama wani dan kasuwa mai shekaru 55, Onuigbo Ndubisi Chinedu, bisa zargin yunkurin fitar da kilo 3.3 na hodar iblis da aka boye a cikin kwali na kayan abinci da za a tura zuwa Birtaniya. Kakakin NDLEA, Femi Babafemi, ya ce an kama…

Ci Gaba Da Karatu “NDLEA Ta Kama Dan Kasuwa Da Ke Yunkurin Safarar Hodar Iblis” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro, Uncategorized

Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
Published: July 25, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
Published: July 25, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da DamaPublished: July 25, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun Rundunar Sojin Najeriya sun kashe ‘yan ta’adda da dama tare da tarwatsa maboyarsu a wasu sabbin hare-hare da suka kai ta sama da ƙasa a jihohin Arewa maso Gabas da Arewa maso Yamma. Hare-haren da aka gudanar ƙarƙashin Operation HADIN KAI da Operation FANSAN YAMMA sun kuma haifar da ceto waɗanda aka sace, kama…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
Published: July 25, 2026 at 4:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
Published: July 25, 2026 at 4:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar ZamfaraPublished: July 25, 2026 at 4:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rahotanni daga jihar Zamfara na tabbatar da cewa wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun sace shugaban karamar hukumar Bungudu, Nura Umar Abdullahi, bayan sun kai hari gidansa cikin dare. Majiyoyi sun ce maharan sun yi galaba kan jami’an tsaron da ke gadin gidan kafin su yi awon gaba da shugaban karamar hukumar tare…

Ci Gaba Da Karatu “An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
Published: July 23, 2026 at 6:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
Published: July 23, 2026 at 6:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta TsaroPublished: July 23, 2026 at 6:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu, ya amince da faɗaɗa tsarin Rundunar Sojin Ƙasa ta Najeriya daga rukuni takwas zuwa goma sha biyu, tare da ba da izinin ɗaukar sabbin sojoji dubu 28 domin ƙarfafa tsaron ƙasa da inganta ƙarfin rundunar wajen fuskantar ƙalubalen tsaro. Hakan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da Mai Bai…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaba Trump Ya Jinjinawa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya
Published: July 22, 2026 at 5:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on July 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Ya Jinjinawa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya
Published: July 22, 2026 at 5:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Ya Jinjinawa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A NajeriyaPublished: July 22, 2026 at 5:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Amurka, Donald Trump, ya yabawa Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa abin da ya bayyana a matsayin jajircewarsa wajen jagorantar Najeriya da kuma ƙoƙarin magance matsalolin tsaro, musamman hare-haren da ke shafar wasu al’ummomin Kiristoci. A cikin wata wasiƙa mai ɗauke da kwanan watan 6 ga Yulin 2026 da ya aike wa Shugaba Tinubu,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Ya Jinjinawa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 2 3 4 … 45 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Onana Ba Ya Cikin Tawagar Kamaru (AFCON) Wasanni
  • Yakin Rasha Da Ukrain Babban Kalubale Ne Ga Kasashen Turai Labarai
  • 2025 Ta Bar Baya Da Abubuwa Masu Ban Al’ajabi, 2026 Barka Da Zuwa! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Majalisar Wakilai Ta Rikon Kwaryar Nijar Ta Gudanar Da Zama Karo Na Biyu Afrika
  • Jamhuriyar Congo Zata Cigaba Da Fitar Da Ma’adanai Afrika
  • Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031 Wasanni
  • Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu Bana Labarai
  • Wata Mace Ta Mutu A Hannun ‘Yan-Fashin Daji, Wata Ta Haihu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.