Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Yan Kungiyar Lakurawa
Dakarun Soji na Sashe na biyu na oferashan FANSAN YAMMA da ke aiki a jihar Kebbi sun kwato tarin manyan makamai da kuma bama-bamai (IEDs), a wani ci gaba da ƙoƙari da nufin kawar da ta’addanci da sauran ayyukan miyagun laifuka a yankin Arewa maso Yamma. An gudanar da wannan farmaki ne a ranar 14…
Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Yan Kungiyar Lakurawa” »

