Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gasar Cin Kofin Nahiyar Afrika A Wannan Makon
Published: November 29, 2025 at 3:36 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Kasar Morocco na shirye shiryen karbar bakoncin gasar kwallon kafa na Nahiyar Afrika, da zai wakana a kasar, daga ranar 21 ga watan Disamba 2025,  ya zuwa 18 ga watan Janairun  2026. Wassani 54 ne, za’a buga, inda 36 daga cikin su, a zagaye na farko.
Kasar Morroco dai, ta karbi bakoncin gasar a 1988 wadda kasar Misira ta lashe, yayin da wassanin kumbala da kasar ya kamata ta halarta a 2015, a ka dage su dole har zuwa kasar Equatorial Guinéa, saboda barazanar cutar Ebola a arewacin Nahiyar Afrika.
Daga dai kasashe 24, da za su shiga wannan gasar ta kwallon kafa, ta kasashen nahiyar Afrika, hadda kasar Ivary Coast mai rike da wannan kambun.
Birane 6 ne na kasar Morocco, za su karbi bakoncin gasar a filaye guda 9, da garuruwan Tanger, Rabah, Marrakech, Agadir, Casablanca da Fez, sune za su karbi wassani mafi zafi na Nahiyar a wannangasar ta 2025.
A daya hannu kuwa, ana wakila wa kala, gameda yuwar ganin dan kwallon kafar kasar Faransa, Hugo Ekitiké ko idan Allah ya kaimu ranar Lahadi zai buga wasa lokacin kungiyar sa ta Liverpool ta kasar Britanniya zata raba gari da West Ham a wassanin wannan makon na Primiya Lige na kasar Ingila.
Saboda radadadin da yake fama da shi, na rauni da ya samu a lokacin wani wasan su da kungiyar sa ta sha kashi, a hannun PSV Eindoloven ta kasar Holland, a tsakaiyar wannan makon da ci 4 da 1.
A cewar kocin Liverpool Arne Slot, sai dai an ga yadda hali ya bada gameda yanayin jin dan wasar kamin nan da zuwa Llahadi.
Wasanni

Post navigation

Previous Post: Malami: “Da Gwamnatin Tarayya Na Daukar Shawara Da Ba’a Kai Inda Ake Ba”
Next Post: Hukumar Tsaro Ta DSS Ta Aika Sammaci Dr. Yusuf Baba-Ahmed

Karin Labarai Masu Alaka

FIFA Na Shirin Fadada Babban Na’urar VAR A Gasar Cin Kofin Duniya 2026. Wasanni
Motsepe, Daga 2028 AFCON Zata Sauya Daga Shekaru Biyu Zuwa Hudu Wasanni
Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakoncin Wasannin Afirka Na 2031 Wasanni
Chelsea Tayi Kaca-Kaca Da Barcelona A Gasar UCL Wasanni
Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na Wasanni
Da Alamu Ronaldo Zai Buga Dukkan Wasanni Da Gasar Kofin Duniya A 2026 Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Majalisar Tarayya Ta Amince Da Gyara Dokar Kasafin Kudi Labarai
  • Dakarun Sojin Amurka Sunfara Sauka A Najeriya Amurka
  • Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar Saudiya Labarai
  • Shugaba Donald Trump Yabada Umarnin Hana Jiragen Dakon Mai Shiga Venezuela Amurka
  • Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno Labarai
  • An Kubutar Da Wani Wanda Mahaifinsa Ya daure Da Sarka Tsawon Shekaru 17 A Bauchi Labarai
  • Amurka Zata Fara Sayar Da Maganin Hana Kiba Da Jin Yunwa Amurka
  • Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.