Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kungiyar Malaman Jami’oi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga Zanga Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Syria: Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin Aleppo Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Hukumomin Kasar China Suna Goyon Bayan Somaliya
Published: January 12, 2026 at 8:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan harkokin wajen China yace hukumomi a birnin Beijing su na jaddada goyon bayansu ga kasar Somaliya wajen karewa da tabbatar da ikon ta, da kuma dukkan yankunanta.

Wata sanarwar ma’aikatar harkokin wajen China ta ce Wang Yi, ya furta wannan a tattaunawar da yayi ta wayar tarho da takwaransa na Somaliya, a lokacin rangadin da yake yi a Afirka, inda ya kara da cewa China tana adawa da hada kan da yankin Somaliland mai neman ballewa daga Somaliya yake yi da hukumomi a Taiwan mai neman raba kanta daga China.

Tun da farko an shirya ministan harkokin wajen na China zai ziyarci Somaliya a bangaren rangadin sabuwar shekara da ya kai Afirka, wadda ta kunshi kasashen Habasha, Tanzaniya da Lesotho amma kuma daga baya an jinkirta ziyara zuwa Somaliya a saboda abinda ofishin jakadancin China ya bayyana a zaman sauya tsarin rangadin.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Wikki Tourists FC: Ta Yi Sabbin ‘Yan Wasa Uku
Next Post: Kamfanin Jiragen Saman Ethiopia Zai Kafa Babban Filin Jirgi

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaban Najeriya Bola Tinubu Zai Ziyarci Jihohin Borno,Bauchi Da Legas Labarai
Nigeria Zata Bude Asusun Dala Bilyan Biyu Don Habaka Sashin Makamashi Labarai
“Yan Wasan Super Eagles Sun Karbi Alkawarin Da Gwamnati Tayi Musu AFCON 2023 Labarai
‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri Labarai
Anfara Samun Sakamakon Wucin Gadi a Kasar Guinea Conakry Labarai
Amurka Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashe Hudu Domin Inganta Kiwon Lafiya Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kungiyar Malaman Jami’oi
  • Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
  • Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas
  • An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Tinubu Ya Buƙaci Gwamnoni Su Mutunta Hukuncin Kotun Ƙoli Kan ’Yancin Kuɗin ƙananan Hukumomi Labarai
  • Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu Dokoki Amurka
  • Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi Labarai
  • SERVICOM, ATBUTH Ta Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Damfara Ne Labarai
  • Yajin Aikin Ma’aikatan Lafiya Na Shafar Harkokin Jinya A Asibitoci Kiwon Lafiya
  • Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida Amurka
  • Shirin Manuniya Yau Juma’a 12.12.2026 Shirye-Shirye
  • An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.