Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A Najeriya
Published: December 15, 2025 at 9:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 15, 2025

Gwamnatin tarayyar Najeriya na ƙoƙarin rushe dimokuraɗiyyar jam’iyyu masu yawa inji Shugabannin jam’iyyun adawa

Gamayyar fitattun shugabannin adawa a Najeriya sun zargi Gwamnatin Tarayya ƙarƙashin Shugaba Bola Tinubu da amfani da hukumomin yaƙi da cin hanci, ciki har da EFCC, ’yan sanda da ICPC, wajen tsoratarwa da gallaza wa ’yan adawa.

A cikin wata sanarwa da suka fitar, shugabannin adawar ciki har da Atiku Abubakar, David Mark, Peter Obi da wasu tsofaffin manyan jami’ai sun ce ana amfani da matsin lamba na siyasa domin tilasta wa gwamnonin adawa sauya sheƙa zuwa jam’iyya mai mulki, maimakon hakan ya kasance sakamakon zaɓe ko gamsuwar ra’ayi.

Sun yi gargaɗi cewa wannan salon, idan ya ci gaba, na iya barazana ga dimokuraɗiyyar jam’iyyu da adawa a Najeriya, musamman gabanin zaɓen 2027.

Siyasa

Post navigation

Previous Post: Sanyin Hunturu Yayi Ajalin ‘Yan Cirani A Morocco
Next Post: Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya

Karin Labarai Masu Alaka

Sojojin Faransa Sun Karyata Zargin Bobi Wine Labarai
Magoya Bayan Obi Sun Yi Tutsu Gabanin Zaben 2027 Siyasa
Gwamnan Jihar Kano Ya Fice Daga Jam’iyar NNPP Siyasa
Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Adawa Da Gwamnati A Kasar Tunisiya Siyasa
Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar Neja Labarai
Gwamnatin Tinubu Ta Karyata Kafa Kamfanin Gwal A Legas Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Abu Mafi Daukar Hankali A Wasan Dambe Na Yau Wasanni
  • Amurka Ta Kai ‘Yan Cirani Kamaru Afrika
  • An Dakatar Da Daniel Bisa Zargin Fyade Wasanni
  • Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin Tsaro Labarai
  • Kotu A Kasar Uganda Ta Bada Belin ‘Yar Gwagwarmaya Afrika
  • Sarkin Musulmi Ya Ziyarci Shugaba Bola Tinubu Afrika
  • Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi Magaji Najeriya
  • Gwamnatin Tarayya: Bikin Al’adun Argungu Ya Karbu A Idon Duniya Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.