Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Takaddama Ta Barke Tsakanin Lebanon Da Isra’ila Akan Bakin Iyaka
Published: November 16, 2025 at 12:52 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Lebanon ta ce zata kai karar Isra’ila gaban Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya, a saboda wata katangar da ta gina ta kankare a bakin iyakar kudancin Lebanon, wadda ta tsallake bakin iyakar da majalisar ta shata dake raba tsakanin kasashen biyu.

Wannan iyakar da ake yi ma lakabi da Shudin Layi, MDD ce ta tsara shi domin raba tsakanin Lebanon da Isra’ila, da kuma Tuddan Golan na kasar Sham wadanda Isra’ila ta mamaye. Sojojin Isra’ila sun ja, suka koma bayan wannan layin a shekarar 2000 lokacin da suka janye daga kudancin Lebanon.

Wani kakakin babban sakataren MDD, Stephane Dujarric, yace wannan katanga ta Isra’ila ta sa wasu ‘yan kasar Lebanon ba su iya shiga wasu sassan yankunansu ba.

Ofishin shugaban Lebanon ya nanata wannan a lokacin da yake ci gaba da gina wannan katanga da Isra’ila keyi ya sabawa kuduri na 1701 na Kwamitin Sulhun MDD kuma ya keta haddin diyaucin kasar Lebanon,

A ranar Jumma’a, wani kakakin rundunar sojojin bani Isra’ila, ya musanta cewa wannan katanga da ake ginawa ta tsallake wannan layi da aka shata na iyaka.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Ruwan Sama Ya Dai-Daita ‘Yan Gudun Hijira A Gaza
Next Post: Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya

Karin Labarai Masu Alaka

Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar Hezbollah Afrika
Meyasa Israela Take Hana Kaiwa Gaza Kayan Tallafi Afrika
Kamfanin Dangote Zai Sayo Na’urori Daga Kasar China Kimiya
Majalisa A Kasar Somaliya Ta Amince Da Sauya Tsarin Mulkin Kasar Afrika
Gwamnatin Gombe Ta Kulla Yarjejeniyar Da New Zealand Kimiya
Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio Oseguera Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup  Wasanni
  • Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara Labarai
  • Usman Maiyama Ne Gwarzon Kamun Kifin Argungu Bana Labarai
  • EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami Tsaro
  • Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci Amurka
  • Iran Da Amurka Zasu Cimma Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
  • CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya Najeriya
  • Najeriya Da Dubai Zasu Karbi Bakoncin Taron Zuba Hannayen Jari Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.