Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Paparoma Leo: Zai Kai Ziyara Ƙasar Angola
Published: January 13, 2026 at 11:51 PM | By: Bala Hassan

Paparoma Leo, zai kai ziyara kasar Angola, daya daga cikin ziyarce ziyarcen da Paparoman zai kai kasashen Afirka. Jakadan Vatican a Angola ne ya bayyana haka a ranar Talata, wanda zai kasance ziyara zuwa ga kasashen waje ta farko da Paparman zai yi a wannan sabuwar shekara.

Jakadan na Vatican a Angola Archbishop Dubiel, ya gayawa manema labarai cewa paparoma Leo ya amince da gayyatar da shugaban kasar Angola JoaO Lourenco yayi masa ya ziyarci kasar, sai dai ba’a tantance ranar da zai kai wannan ziyara ba.

Paparoma Leo, wanda aka zaba cikin watan Mayu na bara, bayan mutuwar Paparoma Francis, a zaman shugaban darikar Katholika, yayi ziyara a kasashen ketare sau daya, balaguron da ya kai shi Lebanon da kuma Turkiyya.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga Zanga
Next Post: Nigeria Zata Bude Asusun Dala Bilyan Biyu Don Habaka Sashin Makamashi

Karin Labarai Masu Alaka

Kungiyar Tsaro Ta NATO Tana Fuskantar Kalubale Afrika
Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin Sokoto Labarai
Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato Labarai
Kasar Masar Ta Dakatar Da Wasu Ayyukan Da Ake Amfani Da Man Fetur Da Diesel Labarai
Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda Afrika
Kasar Ghana Ta Bayyana Fataucin Bayi A Matsayin Babban Laifi Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya Wasanni
  • Shugaban Trump: Washington Zatayi Cinikayya Da Indiya Amurka
  • ‘Yan Bindiga Sun Kashe Fiye Da Mutane 15 A Kasar Australiya Labarai
  • GTA Hausa Logo
    Shirin Dare 2030 UTC Yau Juma’a 11.21.2025 Rediyo
  • An Kashe Mutane 7 A Unguwar Dorayi Dake Kano Najeriya
  • Mayakan Houthi Zasu Shiga Yakin Amurka Da Isra’ila Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Rundunar Sojin Najeriya Ta Kubutar Da Wasu Mutane 31 Da Aka Yi Garkuwa Dasu Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.