Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS Afrika
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika

Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata
Published: February 10, 2026 at 11:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bangladesh ta sami rangwamen harajin da Amurka ta aza mata zuwa kashi 19 cikin dari, karkashin wata yarjejeniyar cinikayya da kasashen biyu suka rattabawa hannu ranar Litinin, wanda ya dauke haraji kan wasu sutura da aka hada da kayayyaki daga Amurka.

Shugaban gwamnatin Bangladesh na wucin gadi Mohammed Yunis, yace Amurka ta amince a bullo da tsarin ta yadda wasu suturu da aka dinka daga Bangladesh tare da amfani da auduga daga Amurka da wasu kayayyaki, ba za’a aza musu haraji ko na sisin kobo ba idan aka shigo da su kasuwannin Amurka.

Fadar White Huse tace Bangladesh ta amince zata baiwa kayayyaki daga masana’antu da albarkatun gona da zasu hada da nama, kaji da madara daga Amurka ciki harda motoci da dai sauransu fifiko a kasuwannain ta.

Yarjejeniyar ta kuma nuna cewa Bangladesh tana shirin sayen jiragen sama kirar Boieng 14 tana kuma iya karawa kan wannan adadi, kamar yadda bayanai daga ofishin babban jami’in cinikayya na Amurka suka nuna.

Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan
Next Post: Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Zata Aika Jiragen Yaki Biyu Gabas Ta Tsakiya Amurka
Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA Afrika
Gwamnatin Afirka Ta Kudu Na Kokarin Kafa Wasu Dokoki A Kasar Labarai
Bincike Yanuna Kasashen Afirka Suna Cikin Mafiya Cin Bashi A Duniya Afrika
Iran Ta Tasa Keyar Wani Jirgi Shake Da Mai Sauran Duniya
Kamfanin Mai Na NNPC Yasamu Gwaggwabar Riba Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe
  • Sojin Najeriya Da Amurka Sun Hallaka Jagoran ISIS
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Shugaba Trump Ya Bukaci Kasar Iran Ta Mika Wuya Amurka
  • Thailand Da Cambodia Sun Fara Tattauunawa Kan Batun Tsagaita Wuta Labarai
  • Fadar Shugaban Ƙasan Najeriya Ta Musanta Wani Labarin ƙarya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan Labarai
  • Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe Ladani Najeriya
  • Shugaban Amurka Ya Sauke Antoni Janar Amurka
  • Da Arzikin Mu: Bamu Ba Bautawa Turawan Yamma Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.