Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama Afrika
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara Afrika
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe Afrika
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro Afrika
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa Afrika

Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar Neja
Published: March 3, 2026 at 6:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 3, 2026

Jam’iyyar APC Mai Mulki a Najeriya tarantsar da sabbin Shugaban ta a Jihar Neja dake Arewa Maso tsakiyar kasar,

Akasarin wadanda ke rike da shugaban cin Jam’iyyar ne aka sake rantsarwa saboda yin sulhu a tsakanin masu Neman Shugaban cin APC a Jihar Neja,

Alhaji Aminu Musa Bobi shine aka sake rantsarwa a matsayin sabon shugaban APC da zai kara wa’adi na biyu,

Mataimakin Shugaban APC na kasa Mai Kula da shiyyar Arewa maso tsakiyar Najeriya Alhaji Mu’azu Bawa yace bayan kammala zaben Shugabannin APC na kananan Hukumomin jihar Nejan cikin Nasara yau kuma gashi za’a rantsar da Shugaban ni na Jiha ba tare da wata Matsala ba.

Tsohon Gwamnan Jihar Neja Sanata Abubakar Sani Bello da ya halarci taron ya yaba da yadda zaben ya gudana.

Yace sau dayawa Idan za’ayi zaben Shugabannin jam’iyya ya kanzo da Matsala Amma ka duba Wannan kowa yana cikin Fara’a Saboda haka muna yabawa Gwamna kuma muna tayashi murna.

To Gwamna Umar Bago Yace sunji dadi akan yadda zaben ya gudana.

Anan gaba kadan ne dai APC zata Gudanar da Babban Taron ta na kasa Domin Zaben Sabbin Shugaban ni gabanin zuwan Babban zaben Shekara ta 2027 da jam,iyyun Adawa suma suke shirin ganin sunyi Nasarar kawar da APC daga madafun iko.

Wakilin GTA Hausa Amurka Ke Magana Mustapha Nasiru Batsari dauke da cikekken rahoton Daga Minna

https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2026/03/APC-NIGER-03-03-2026.mp3
Labarai, Najeriya, Siyasa

Post navigation

Previous Post: Pakistan Da Afghanistan Sun Shiga Kwana Na Biyar Suna Fafatawa
Next Post: Farashin Danyen Mai Da Iskar Gas Ya Tashi

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar Labarai
Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta Labarai
Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba Afrika
TIC Dutse Ta Nemi Ƙarin Tallafin Gwamnatin Jigawa Don Faɗaɗa Ayyukanta Afrika
Matatar Man Dangote Ta Samu Tagomashi Daga Abokan Hulda Najeriya
Dakarun Tsaron Ruwan Amurka Sunfara Killace Hanyoyi Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Farashin Danyen Mai Ya Fadi A Kasuwar Duniya Afrika
  • An Gudanar Da Zanga-Zanga A Guinea-Bissau Afrika
  • Jami’an tsaro sama da dubu biyar ne zasuyi aikin tabbatar da tsaro Alokacin bikin karamar sallah a Jihar Nejan Najeriya. Najeriya
  • Ana Zargin Cewa ‘Yan Bindiga Biyun Nan Mambobin Kungiyar ISIS Ne Amurka
  • Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen Duniya Labarai
  • Ranar Lahadi Anyi Zaben Shugaban Kasa A Congo Afrika
  • Gombe Ta Yi Kira Ga Jami’o’i Su Tallafa Wa Gwamnati Ta Hanyar Bincike Da Ƙirƙire-ƙirƙire Afrika
  • Kasar Sham Ta Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakaninta Da Kungiyar Kurdawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.