Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kungiyar Kwallon Mata Sun Tsallaka Iyakar Turkiyya Zuwa Iran
Published: March 19, 2026 at 4:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Laraba ne kungiyar kwallon kafar mata ta Iran ta tsallaka kan iyakar Turkiyya zuwa Iran domin kammala tattaki na dawowa daga kasar Ostiraliya, bayan da wasu mambobi biyar suka janye neman mafakar da suka yi a can.

Ostiraliya ta ba da bizar jin kai ga ‘yan wasa shida da wani ma’aikacin tallafi daya bayan da suka nemi mafaka, inda suka ce suna fargabar za a iya tsananta musu idan suka koma Iran.

An nuna damuwa game da tsaron lafiyarsu a lokacin da ‘yan wasa da dama suka kasa rera taken kasar a gasar cin kofin Asiya ta mata a farkon watan nan bayan da Amurka da Isra’ila suka kaddamar da yaki da Iran. Gidan talabijin din kasar Iran ya yi musu lakabi da “masu cin amana a lokacin yaki”.

Tawagar wacce ta tashi zuwa Istanbul a ranar Talata, ta tashi zuwa Igdir da ke gabashin Turkiyya da safiyar yau.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Wasanni

Post navigation

Previous Post: Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba
Next Post: Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars

Karin Labarai Masu Alaka

Hare Hare A Kasar Congo Ya Jikkata Mutane Da Dama Afrika
Jirgin Dakon Iskar Gas Daga Rasha Ya Sake Hanya Afrika
Iran Ta Bukaci Duniya Ta Shirya Domin Fuskantar Tsadan Mai Amurka
Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade Afrika
Ruwan Sama Yayi Ajalin Daruruwan Mutane A Afirka Ta Kudu Afrika
Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurkawa Sun Nuna Bacin Rai Saboda Yawaita Kashe ‘Yan Kasar Amurka
  • Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A Sudan Labarai
  • An Kashe Mutane 7 A Unguwar Dorayi Dake Kano Najeriya
  • Shugaban Kasar Koriya Ta Arewa Ya Zamo Sakataren Jam’iya Mai Mulki Labarai
  • Margayi Shugaba Muhammadu Buhari 1942-2025 Labarai
  • ECOWAS Zata Kafa Rundunar Yaki Da Rashin Tsaro Afrika
  • Shugaban Ƙasar China Zai Karbi Bakwancin Shugaban Koriya Ta Kudu Afrika
  • Ana Cigaba Da Samun Hare Hare Da Jiragen Marasa Matuki A Sudan Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.