Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade
Published: February 23, 2026 at 6:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu tsirarrun Jami’an shige da fice na Afirka ta Kudu sun yi amfani da matsayin su don cimma burin su ta hanyar karban kudade a wurin mutane suna sama musu visa da takardun zama a kasa, kamar yadda wani binciken gwamnati ya bankado a Ranar Litinin.

Shugaban kasar Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa ne ya bada umurnin yin binciken da ya gano wannan badakala da ke yi na bada visa tun daga shekarar 2004 har zuwa 2024, tun kafin gwamnatin hadin guiwa ta yanzu ta karbi mulki. Binciken ya gano cewa an mai da sashen na shige da fice kamar wata kasuwa, ka biya a siyar maka.

Ba’a bayyana sunan jami’an da ake zargi ba, amma hudu daga cikin su sun karbi jimillan kudi Rand miliyan 16, wanda yayi daidai da dala miliyan daya, kai tsaye zuwa bankunan su. Daya daga cikin su ya gina katon gida, yayin da wasu kuma suka sayi kadarori da dama, a cewar sashen bincike na musamman na kasar.

Afrika, Labarai

Post navigation

Previous Post: Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai
Next Post: Rundunar Sojin Amurka Sunfara Ficewa Daga Kasar Sham

Karin Labarai Masu Alaka

Jami’ai Daga Amurka Sunce Yakin Amurka Da Iran Zaizo Karshe Amurka
Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran Amurka
Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya Afrika
Fiye Da Fararen Hula 1000 Yunwa Ta Kashe A Sudan Afrika
Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin Kudade Kimiya
Kawayen Amurka Bazasu Shiga Matakin Shugaba Trump Ba Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Pakistan Zata Karbi Tattaunawar Rikicin Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • Mala Buni: Zai Jagoranci Kwamitin Sassanci Na Jam’iyar APC Labarai
  • Tarayyar Turai Zasu Kirkiro Sojojin Haɗin Gwiwa Labarai
  • Jirgin Sojojin Ruwa Yayi Gobara A Cross River Najeriya
  • Baital Malin Amurka Tace Sahannun Trump Zai Fito A Kudin Kasar Amurka
  • An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan Tsaro
  • Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Tsaro
  • Kasashe 5 Da Ke Fama Da Matsanancin Zazzabin Cizon Sauro Rediyo
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.