Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kungiyar Malaman Jami’oi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga Zanga Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Syria: Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin Aleppo Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gasar Cin Kofin Nahiyar Afrika A Wannan Makon
Published: November 29, 2025 at 3:36 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Kasar Morocco na shirye shiryen karbar bakoncin gasar kwallon kafa na Nahiyar Afrika, da zai wakana a kasar, daga ranar 21 ga watan Disamba 2025,  ya zuwa 18 ga watan Janairun  2026. Wassani 54 ne, za’a buga, inda 36 daga cikin su, a zagaye na farko.
Kasar Morroco dai, ta karbi bakoncin gasar a 1988 wadda kasar Misira ta lashe, yayin da wassanin kumbala da kasar ya kamata ta halarta a 2015, a ka dage su dole har zuwa kasar Equatorial Guinéa, saboda barazanar cutar Ebola a arewacin Nahiyar Afrika.
Daga dai kasashe 24, da za su shiga wannan gasar ta kwallon kafa, ta kasashen nahiyar Afrika, hadda kasar Ivary Coast mai rike da wannan kambun.
Birane 6 ne na kasar Morocco, za su karbi bakoncin gasar a filaye guda 9, da garuruwan Tanger, Rabah, Marrakech, Agadir, Casablanca da Fez, sune za su karbi wassani mafi zafi na Nahiyar a wannangasar ta 2025.
A daya hannu kuwa, ana wakila wa kala, gameda yuwar ganin dan kwallon kafar kasar Faransa, Hugo Ekitiké ko idan Allah ya kaimu ranar Lahadi zai buga wasa lokacin kungiyar sa ta Liverpool ta kasar Britanniya zata raba gari da West Ham a wassanin wannan makon na Primiya Lige na kasar Ingila.
Saboda radadadin da yake fama da shi, na rauni da ya samu a lokacin wani wasan su da kungiyar sa ta sha kashi, a hannun PSV Eindoloven ta kasar Holland, a tsakaiyar wannan makon da ci 4 da 1.
A cewar kocin Liverpool Arne Slot, sai dai an ga yadda hali ya bada gameda yanayin jin dan wasar kamin nan da zuwa Llahadi.
Wasanni

Post navigation

Previous Post: Malami: “Da Gwamnatin Tarayya Na Daukar Shawara Da Ba’a Kai Inda Ake Ba”
Next Post: Hukumar Tsaro Ta DSS Ta Aika Sammaci Dr. Yusuf Baba-Ahmed

Karin Labarai Masu Alaka

Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na Wasanni
FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025. Wasanni
Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu, Wasanni
Kungiyar Enyimba: Bamu Da Niyyar Rage Albashin ‘Yan-Wasa Wasanni
Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup  Wasanni
Najeriya Ta Kai Wasan Kusa Da Na Karshe A Wasan Dambe Na Matasan Afirka Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kungiyar Malaman Jami’oi
  • Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
  • Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas
  • An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000 Najeriya
  • Tsohon Dan-Takarar Gwamnan PDP A Gombe Ya Shiga ADC Siyasa
  • Jirgin Sama Mai Saukar Ungulu Ya Kashe Mutane Biyar A Tanzaniya Afrika
  • An Yi Fashin Kaguwa Da Dodon-Kodi Na Miliyoyin Dalar Amurka Amurka
  • Shirin Safe 0500 UTC Yau Juma’a 11.21.2025 Rediyo
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Juma’a 11.21.2025 Rediyo
  • Abun Da Kuke Buƙatar Sani Game Da Gasar Cin Kofin Ƙasashen Afirka 2025 Wasanni
  • Nuhu Ribadu Ya Mika Dalibai 100 da Aka Ceto Ga Gwamnatin Jihar Neja Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.