Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu
Jam’iyyar NNPP ta bayyana takaicinta kan ficewar Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, daga jam’iyyar inda ta bayyana matakin a matsayin cin amanar al’ummar da su ka zaɓe shi. A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Juma’a, sakataren yaɗa labarai na ƙasa na NNPP, Ladipo Johnson, ya ce an zaɓi Yusuf ne bisa…
Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyar NNPP: Abba Kabir Yusuf Yaci Amanar Mu” »

