Afirka Ta Kudu Ta Bukaci Jakadan Israela Ya Fice Daga Kasar
Kasar Afirka ta kudu ta bukaci mataimakin jakadan Isra’ila da ya fice daga kasar cikin sa’o’i 72 ranar Jumu’a, inda ta zarge shi da laifin kassara alakar dake tsakanin kasashen biyu a sakonnin da yake wallafawa a kafafen sada zumunta yana batanci ga shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa, abinda ya sabawa ka’idar diplomasiyya. Ma’aikatar…
Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Ta Bukaci Jakadan Israela Ya Fice Daga Kasar” »

