Jihohin Arewaci Sun Kafa Asusun Yaki Da Ta’addanci
Gwamnonin Arewacin Najeriya, sun kaddamar da Asusun tsaro a yankin, Inda kowacce jiha za ta ba da Biliyan ɗaya duk wata. Gwamnonin jihohin Arewacin Najeriya tare da sarakunan gargajiya sun sanar da kafa Asusun tsaro na yankin Arewa, wanda kowace jiha da kananan hukumomin ta za su riƙa ba da naira biliyan ɗaya a duk…
Ci Gaba Da Karatu “Jihohin Arewaci Sun Kafa Asusun Yaki Da Ta’addanci” »

