Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike a Tituna
Published: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike a Tituna
Published: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike a TitunaPublished: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike a Titunan kasar. Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya bayar da umarnin gaggawa na janye dakarun sojoji daga wuraren binciken ababan hawa da ke manyan tituna a sassa daban-daban na ƙasar. Ya bayyana cewa wannan matakin na da nufin mayar da hankali kan…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike a Tituna” »

Najeriya

Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa
Published: December 12, 2025 at 11:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa
Published: December 12, 2025 at 11:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan AdawaPublished: December 12, 2025 at 11:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya zargi EFCC da kauce wa ka’idar aikin ta na yaki da cin hanci, yana mai cewa hukumar ta koma “makamin siyasa” da ke farautar ’yan adawa. A wata sanarwa da ofishinsa ya fitar a Abuja, Atiku ya ce Siyasantar da binciken cin hanci ya lahanta kimar EFCC,…

Ci Gaba Da Karatu “Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa” »

Labarai

Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000
Published: December 12, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000
Published: December 12, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000Published: December 12, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana shirin daukar sabbin ma’aikatan tsaro sama da 94,000 domin ƙarfafa yaki da tashin hankalin a faɗin ƙasar. A cikin shirin ta, Hukumar Kula da Ayyukan ’Yan Sanda (PSC) tare da Rundunar ’Yan Sanda (NPF) za su dauki ’yan sanda 50,000, inda za’a bude shafin neman aikin daga ranar 15 ga…

Ci Gaba Da Karatu “Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000” »

Najeriya

Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria
Published: December 12, 2025 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria
Published: December 12, 2025 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar BulgariaPublished: December 12, 2025 at 7:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Murabus din Jami’an gwamnatin Bulgaria ranar Alhamis, a jajibirin shigar kasar yankin euro, ya kawo karshen mulkin da ke da bakinjini wajen al’ummar kasar, amma kuma yana iya jefa ta cikin ya mutsin siyasa na lokaci mai tsawo. Bulgaria wadda memba ce ta Majalisar Turai da kuma NATO, ta gudanr da zabubbuka na kasa har…

Ci Gaba Da Karatu “Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria” »

Siyasa

Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela
Published: December 12, 2025 at 7:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela
Published: December 12, 2025 at 7:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar VenezuelaPublished: December 12, 2025 at 7:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Alhamis, kasar Amurka ta saka sabbin takunkumi kan kasar Venezuela, inda ta kafa doka kan ‘yan uwan uwargidan shugaba Nicolas Maduro su uku da kuma takunkumi kan tankokin dakon mai da kamfanonin dake da alaka da su, yayin da Amurkan ke ci gaba da matsin lamba ga Caracas, fadar shugabancin Venezuela. Daukan matakin…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela” »

Amurka

Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin Gaza
Published: December 12, 2025 at 7:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin Gaza
Published: December 12, 2025 at 7:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin GazaPublished: December 12, 2025 at 7:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yayin da sanyi yayi tsanani a Gaza, ‘yan Palasdinu da suka rasa mazuguni, suna zuwa gidajen da Israela ta rusa ko wacce rana, inda suke ciro rodin karafa daga gine gine don amfani da su wajen kafa tantunan su, ko kuma su sayar don dogaro da kai. Karafunan sun zama abubuwa masu daraja a…

Ci Gaba Da Karatu “Yanayin Sanyi Yayi Kamari a Yankin Gaza” »

Tsaro

Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanai
Published: December 12, 2025 at 7:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanai
Published: December 12, 2025 at 7:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanaiPublished: December 12, 2025 at 7:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kula da hakar ma’adanai na Jamhuriyar Demokradiyar Congo ya ce kasar sa ta dau alwashin ci gaba da tsarin rarraba ma’adanin cobalt da ake ba masu hakan ma’adanai a shekarar 2025 duk da tsaikon da aka samu na watanni karkashin sabbin dokokin, a yayin da ake shirye shiryen fara fitar da ma’adanin nan da…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Congo Ta Dau Alwashin Bin Tsari Wajen Rarraba Ma’adanai” »

Afrika

Amurka Tayi Barazanar Zata Rage Tallafin Da Take BayarwaSudan Ta Kudu,
Published: December 11, 2025 at 10:10 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Amurka Tayi Barazanar Zata Rage Tallafin Da Take BayarwaSudan Ta Kudu,
Published: December 11, 2025 at 10:10 PM | By: Bala Hassan
Amurka Tayi Barazanar Zata Rage Tallafin Da Take BayarwaSudan Ta Kudu,Published: December 11, 2025 at 10:10 PM | By: Bala Hassan

A yau Alhamis, Amurka tayi barazanar zata rage tallafin da take baiwa Sudan ta kudu, muddin kasar bata janye abunda ta kira haramtacciyar haraji da kasar ta aza kan kayayyakin jinkai da ake aikawa ksar ba. A cikin wata sanarwa na ba sai fa, daa aka yiwa lakabin “A daina cin zalin Amurka” cibiyar kula…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tayi Barazanar Zata Rage Tallafin Da Take BayarwaSudan Ta Kudu,” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba!
Published: December 11, 2025 at 10:00 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Posted on December 11, 2025December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba!
Published: December 11, 2025 at 10:00 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025
Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba!Published: December 11, 2025 at 10:00 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 11, 2025

Ministan tsaron Somalia yace kasar ba zata amince ana wulakanta kasar ba, bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya sake zagin kasar dake gabashin Afirka. Da yake magana a wani gangami ranar talata da aka shirya a Pennsylvania, domin maida hankali kan nasarorn gwamnatinsa ta fuskar tattalin arziki, Shugaba Trump yayi Allah wadai da barin…

Ci Gaba Da Karatu “Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba!” »

Sauran Duniya

Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe,
Published: December 11, 2025 at 9:48 PM | By: Bala Hassan

Posted on December 11, 2025 By Bala Hassan No Comments on Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe,
Published: December 11, 2025 at 9:48 PM | By: Bala Hassan
Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin  Data Kebe,Published: December 11, 2025 at 9:48 PM | By: Bala Hassan

Ghana ta haramta hakar ma’adnai a gandunan dajin kasar data kebe, a wani mataki na kare muhhalli, da suka hada da ruwa, da kuma kare share da dazuka a kasar, kamar yadda ma’aikatar kare muhalli, kimiyya da fasaha ta sanar. Ghana wacce take kan gaba wajen hakar zinai, tana fuskantar hauhawar hakar ma’adinai ba bisa…

Ci Gaba Da Karatu “Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe,” »

Labarai

Posts pagination

1 2 … 18 Next

Sabbin Labarai

  • Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike a Tituna
  • Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa
  • Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000
  • Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakuncin Wasannin Afirka Na 2031.
  • Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Rediyo
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • NNPC Da Wasu Kamfanoni Sunyi Yarjejeniyar Iskar Gas Najeriya
  • Ba Shakka Najeriya Zata Iya Shiga Gasar Harbi Ta Duniya Wasanni
  • ‘Yan-Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Daliban St. Mary! Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Isra’ila Ta Dau Alwashin Kawo Karshen Falasdi Labarai
  • Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya Wasanni
  • An Yanke Hukuncin Kisa Ga Hasina Tsohuwar Firaiy-Ministan Bangladash Labarai
  • Zelensky Na Ukraine Zai Gana Da Takwaransa Na Faransa A Yau Labarai
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Talata 11.18.2025 Rediyo
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.