Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Amurka

Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar Venezuela
Published: January 3, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Posted on January 3, 2026January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar Venezuela
Published: January 3, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026
Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar VenezuelaPublished: January 3, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Amurka ta hambare gwanatin shugaba Maduro a Venezuela, kuma tace zata gudanar da harkokin kasar har zuwa lokacin da ya dace. Shugaban Amurka Donald Trump ne ya bayyana haka a wani taron da manema labarai a Mar-Largo, wurin shakatawarsa dake jihar Florida. Da manema labarai suka matsa neman karin bayani kan yadda Amurka zata tafiyar…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar Venezuela” »

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a
Published: January 3, 2026 at 6:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a
Published: January 3, 2026 at 6:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’aPublished: January 3, 2026 at 6:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin dalar Amurka ya yi sama ranar Jumu’a, abin da ya wanke raunin da ta yi kan yawancin kudade. Tashin ya biyo bayan faduwar da tayi, da kashi 9 cikin dari, wanda bata taba kai haka ba tun shekarar 2017, a dalilin tsarin kudin ruwa na bashi, da rigingimun kasuwanci na duniya. Bayanan da zasu…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a” »

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu Dokoki
Published: January 3, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Posted on January 3, 2026January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu Dokoki
Published: January 3, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026
Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu DokokiPublished: January 3, 2026 at 6:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Magajin garin New York, Zohran Mamdani ya kare shawarar da ya yanke na soke wasu dokoki da magabacin sa Eric Adams ya zantar, bayan da aka kama shi Adams din da karban haramtattun kudaden da aka tara don zabe. A cikin dokokin da yawa da ya zartar ya hada da barin jami’an tsaro na kasa,…

Ci Gaba Da Karatu “Sabon Magajin Garin New York Zai Soke Wasu Dokoki” »

Amurka

An Yi Fashin Kaguwa Da Dodon-Kodi Na Miliyoyin Dalar Amurka
Published: December 31, 2025 at 6:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 31, 2025

Posted on December 31, 2025December 31, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Yi Fashin Kaguwa Da Dodon-Kodi Na Miliyoyin Dalar Amurka
Published: December 31, 2025 at 6:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 31, 2025
An Yi Fashin Kaguwa Da Dodon-Kodi Na Miliyoyin Dalar AmurkaPublished: December 31, 2025 at 6:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 31, 2025

A wasu al’amura daban-daban da suka faru cikin ‘yan makonni kalilan a yankin arewa maso gabashin Amurka da ake kira New England, barayi sun yi awon gaba da naman kaguwa da dodon kodi guda dubu 40, wadanda aka kiyasta kudinsu ya kai dala dubu 400, kimanin Naira miliyan 581. Lamarin farko ya faru a garin…

Ci Gaba Da Karatu “An Yi Fashin Kaguwa Da Dodon-Kodi Na Miliyoyin Dalar Amurka” »

Amurka

Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan Amurka
Published: December 31, 2025 at 1:47 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025

Posted on December 31, 2025December 31, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan Amurka
Published: December 31, 2025 at 1:47 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025
Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan AmurkaPublished: December 31, 2025 at 1:47 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 31, 2025

Gobarar Daji a Birnin Los Angeles na jihar California. A ranar 7 ga watan Janairu ne fari da iska me karfi suka kara tunzura gobarar daji da ta kunno kai a garin Los Angeles dake jihar California, inda ta yi sanadiyyar rayukan mutane 29, ta kuma kone dubbannan gidaje kurmus a unguwannin Pacific Palisades da…

Ci Gaba Da Karatu “Kadan Daga Cikin Abubuwan Da Suka Faru A 2025 A Nan Amurka” »

Amurka

Kasar Rasha Ta Zargi Ukraine Da Kai Hari Gidan Shugaban Rasha
Published: December 30, 2025 at 5:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 30, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Rasha Ta Zargi Ukraine Da Kai Hari Gidan Shugaban Rasha
Published: December 30, 2025 at 5:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Rasha Ta Zargi Ukraine Da Kai Hari Gidan Shugaban RashaPublished: December 30, 2025 at 5:46 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin, Rasha ta zargi ukraine da kai hari kan gidan shugaban Rasha Vladimir Putin, daga nan tayi alkwarin zata dauki fansa duk da cewa bata nuna wata shaidar harin ba, tuni dai Ukraine tayi watsi da zargin, tana mai cewa Rasha tana kokarin tayi kafar ungulu akan shawarwarin neman kawo karshen yaki da kasashen…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Rasha Ta Zargi Ukraine Da Kai Hari Gidan Shugaban Rasha” »

Amurka, Labarai

Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15
Published: December 30, 2025 at 12:27 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 30, 2025

Posted on December 30, 2025December 30, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15
Published: December 30, 2025 at 12:27 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 30, 2025
Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15Published: December 30, 2025 at 12:27 AM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 30, 2025

Amurka ta tallatawa Ukrain tabbacin samun tsaro na tsawon shekaru 15, a cikin kudurin ta na kawo zaman lafiya, a cewar shugaban Ukrain Vlodomyr Zelensky ranar Litinin, duk da dai ya ce shi ya fi son a ce an basu tabbacin tsaron na shekaru 50, don hana kasar Rasha kara yin wani yunkuri na kwace…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Bada Tabbacin Baiwa Ukraine Tsaron Na Shekaru 15” »

Amurka

Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15
Published: December 29, 2025 at 11:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 29, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15
Published: December 29, 2025 at 11:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15Published: December 29, 2025 at 11:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta tallatawa Ukrain tabbacin samun tsaro na tsawon shekaru 15, a cikin kudurin ta na kawo zaman lafiya, a cewar shugaban Ukrain Vlodomyr Zelensky ranar Litinin, duk da dai ya ce shi ya fi son a ce an basu tabbacin tsaron na shekaru 50, don hana kasar Rasha kara yin wani yunkuri na kwace…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Amurka Tabada Tabbacin Bawa Ukraine Tsaron Shekarun 15” »

Amurka, Labarai

Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka
Published: December 27, 2025 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 27, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka
Published: December 27, 2025 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen AmurkaPublished: December 27, 2025 at 10:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban ƙasar Najeriya Bola Tinubu ya bayyana cewa gwamnatin kasar ta sayi odar jiragen yaƙi guda huɗu daga Amurka, waɗanda za su iso Najeriya nan ba da jimawa ba, domin ƙara ƙarfafa yaƙi da rashin tsaro da ta’addanci. Tinubu ya bayyana hakan ne a yayin ganawarsa da tawagar kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a gidansa…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu: Munsayi Jiragen Yaki Daga Wajen Amurka” »

Amurka, Najeriya

Shugaban Ukraine Ya Tattauna Da Trump Akan Zaman Lafiya
Published: December 27, 2025 at 5:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 27, 2025

Posted on December 27, 2025December 27, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Ukraine Ya Tattauna Da Trump Akan Zaman Lafiya
Published: December 27, 2025 at 5:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 27, 2025
Shugaban Ukraine Ya Tattauna Da Trump Akan Zaman LafiyaPublished: December 27, 2025 at 5:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 27, 2025

Shugaban kasar Ukrain, Volodymr Zelensky yana so ya tattauna kan batutuwan da suka Shafi yankunan kasar da shugaban Amurka Donald Trump, wadanda su ne manyan abubuwa da suke kawo cikas wajen kawo karshen yakin ta da kasar Rasha. Shugabannin biyu zasu tattauna ne a jihar Florida ranar Lahadi, a yayin da aka kusa karkare shirin…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Ukraine Ya Tattauna Da Trump Akan Zaman Lafiya” »

Amurka

Posts pagination

Previous 1 … 24 25 26 … 29 Next

Sabbin Labarai

  • Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Da Dama
  • An Sace Wani Shugaban Karamar Hukuma A Jihar Zamfara
  • Aikin Tsaftar Muhalli Na Wata-Wata Ya Samu Gagarumar Nasara A Gombe
  • Tinubu Ya Sake Fasalin Rundunar Sojin Ƙasa Domin Inganta Tsaro
  • Gombe Ta Haɗa Kai Da UNICEF Don Kare Yara Daga Tamowa Tun Kafin Haihuwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Masu Ruwa da Tsaki akan Lamurran Siyasa sun Fara Maida Martani akan Matakin da Ministan Labaran Nigeria da wayar da kan Jama,a Idris Malagi na korar Daya Daga cikin Ma,aikatansa Saboda dalilai na Siyasa. da tsakiayar ranar Wannan larabace dai Mataimakin na Musamman akan yada Labarai ga Minista Malagi Malam Rani,u Ibrahim ya fitar da Wata sanarwar cewa Ministan ya Dakatar da Daya Daga cikin Ma,aikatansa Mai Suna Sa,idu Enagi Saboda ya fitar da Wani bayani a Kafar yada Labarai na sada zumunta dake Nuna Ministan ya shirya tsaf Domin takarar Gwamnan Jihar Neja a 2027. Malam Sa,idu Etsu Tsohon Dantakarar Shugaban cin Jam,iyyar APC a Nigeria Yace Matakin da Ministan ya Dauka yayi Dai dai Domin yanzu lokaci baiyi ba..ceu.. Shima Dattijon Siyasa a Jihar Neja Alh.Awaisu Giwa Kuta Yace Matakin da Ministan Labaran ya Dauka yayi Dai dai Domin yanzu Jihar Neja zaman Makoki Ake na fotinar Yan ta,adda ba wai Batun Neman Mukamin Siyasa ba..ceu .in.. To Sai jigon Jam,iyyar PDP Mai Adawa a Nigeria Hon.Yahaya Ability Yace Akwai kuskure Babba da Ministan ya tabka a dai dai Wannan Zamani na Siyasa duk da cewa Jihar Nejan na cikin Yanayi na masifar Yanbindiga..ceu..in .. Azaben Shekara ta 2023 Malagi ya kara yayi Takara Gwamnan Jihar Neja a jam,iyyar APC inda Gwamna Umar Bago ya kadashi a zaben fidda Gwani.
    Martanin Wasu ‘Yan Najeriya Ga Ministan Labarai Bisa Korar Dadiminsa Najeriya
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango Afrika
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran Amurka
  • Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka. Najeriya
  • Zabebben Shugaban Hungary Yace Zaidawo Da Tsarin Dimokraɗiyya Afrika
  • Hukumar NDLEA Ta Lalata Gonakin Wiwi A Ekiti Afrika
  • An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar Tunisiya Afrika
  • Bankin Duniya Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Afirka Da Yankin Sahara Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.