Iran Ta Karyata Tattaunawa Da Washington
Ranar Litinin, Iran ta musanta cewa ta gudanar da shawarwari da Washington, bayan da shugaba Donald Trump ya dakatar da barazanar da yayi na lalata tashoshin wutan lantarki na Iran, sakamakon abunda ya kira tattaunawa mai ma’ana, da wasu jami’an Iran wadanda bai bayyana ko su wanene bane. Wani jami’i a turai yace kodashike babu…
Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Karyata Tattaunawa Da Washington” »

