Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran
Shugaban kungiyar dillalan mai a Kenya ya gayawa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa daruruwan dillalan mai suna fuskantar karancin mai sakamakon yakin hadin guiwar Amurka da Isra’ila kan Iran, ya kara da cewa kamar kashi 20 cikin dari na dillalai ne suke Fuskantar matsalar, bayan da hukumar kayyade farashin mai ta tsaida farashi duk…
Ci Gaba Da Karatu “Dillalan Mai Suna Fuskantar Karancin Mai Sakamakon Yakin Amurka Da Iran” »

