Zamu Hana Wasu ‘Yan-Najeriya Visa Shiga Amurka
Gwamnatin Amurka ta yi wani garon bawul ta samun visa ga ‘yan Najeriya a wasu rukuni na visa kasara, a cewar Fadar Shugaban Amurkan, Gwamnatin Donald Trump ta kakabawa ‘yan Najeriya masu niyyar kawo ziyara Amurka takunkumi na hana su shiga kasar, inda ta ce bata samun issassun, kuma gamsassun bayanai daga masu bincike kan…
Ci Gaba Da Karatu “Zamu Hana Wasu ‘Yan-Najeriya Visa Shiga Amurka” »

