Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro
Najeriya da kasar Saudi Arabia sun kulla yarjejeniya ta shekaru biyar domin ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro da dangantakar soja tsakanin kasashen biyu. A cewar wata sanarwa daga ofishin sakataran yaɗa labaran ministan tsaron kasar, Ahmed Dan Wudil, yarjejeniyar za ta haɗa da musayar bayanan leken asiri, horas da soji, ƙera kayan tsaro, da haɗin gwiwa…
Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro” »

