Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Inuwa Yahaya Zai Jagoranci Tattara Masu Ruwa da Tsaki Na APC A Arewa Maso Gabashin Najeriya
Published: August 22, 2026 at 4:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Inuwa Yahaya Zai Jagoranci Tattara Masu Ruwa da Tsaki Na APC A Arewa Maso Gabashin Najeriya
Published: August 22, 2026 at 4:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Inuwa Yahaya Zai Jagoranci Tattara Masu Ruwa da Tsaki Na APC A Arewa Maso Gabashin NajeriyaPublished: August 22, 2026 at 4:07 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, ya samu muƙamin Kodinetan Tattara Masu Ruwa da Tsaki na Yankin Arewa Maso Gabas a sabon Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Shugaban Ƙasar Najeriya na Jam’iyyar APC na shekarar 2027. An bayyana naɗin Gwamna Inuwa Yahaya ne cikin jerin sunayen mambobin kwamitin da aka fitar ranar Asabar, 22 ga…

Ci Gaba Da Karatu “Inuwa Yahaya Zai Jagoranci Tattara Masu Ruwa da Tsaki Na APC A Arewa Maso Gabashin Najeriya” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

APC Ta Tsayar Da Usman Maijama’a Kallamu A Zaɓen Cike Gurbi Na Gombe, Kwami Da Funakaye
Published: August 22, 2026 at 3:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on APC Ta Tsayar Da Usman Maijama’a Kallamu A Zaɓen Cike Gurbi Na Gombe, Kwami Da Funakaye
Published: August 22, 2026 at 3:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
APC Ta Tsayar Da Usman Maijama’a Kallamu A Zaɓen Cike Gurbi Na Gombe, Kwami Da FunakayePublished: August 22, 2026 at 3:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Injiniya Dr. Usman Maijama’a Kallamu ya zama ɗan takarar jam’iyyar APC a zaɓen cike gurbin kujerar Majalisar Wakilai ta Tarayya mai wakiltar Gombe, Kwami da Funakaye. An gudanar da zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC ƙarƙashin jagorancin Shugaban Kwamitin Zaɓen, Dr. Habu Dahiru, Kwamishinan Kimiyya da Fasaha na Jihar Gombe, tare da halartar jami’an hukumomin…

Ci Gaba Da Karatu “APC Ta Tsayar Da Usman Maijama’a Kallamu A Zaɓen Cike Gurbi Na Gombe, Kwami Da Funakaye” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Kannywood: Ali Nuhu Ya Shiga Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu
Published: August 22, 2026 at 2:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kannywood: Ali Nuhu Ya Shiga Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu
Published: August 22, 2026 at 2:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kannywood: Ali Nuhu Ya Shiga Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen TinubuPublished: August 22, 2026 at 2:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shahararren ɗan wasan Kannywood kuma Darakta-Janar na National Film Corporation, Ali Nuhu, an nada shi a matsayin Mataimakin Darakta a kwamitin yaƙin neman zaɓen Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu. Ali Nuhu na daga cikin fitattun mutane biyu daga masana’antar Kannywood da aka nada a mukamai daban-daban a cikin kwamitin yaƙin neman zaɓen. Ana sa…

Ci Gaba Da Karatu “Kannywood: Ali Nuhu Ya Shiga Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Tinubu” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Tinubu Ya Kafa Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen APC
Published: August 22, 2026 at 9:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Kafa Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen APC
Published: August 22, 2026 at 9:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Kafa Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen APCPublished: August 22, 2026 at 9:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya kafa Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen Shugaban Ƙasa na Jam’iyyar APC gabanin babban zaɓen 2027, inda ya naɗa tsohon Gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdul’aziz Yari, a matsayin Darakta Janar na kwamitin. A cewar sanarwar da Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Yaɗa Labarai da Dabarun Sadarwa, Bayo Onanuga,…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Kafa Kwamitin Yaƙin Neman Zaɓen APC” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Sace Ni Bai Hana Ni Bin Hanyar Jere Ba-Ali Gantsa
Published: August 22, 2026 at 1:05 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: August 22, 2026

Posted on August 22, 2026August 22, 2026 By Nasiru Adamu Elhikaya No Comments on Sace Ni Bai Hana Ni Bin Hanyar Jere Ba-Ali Gantsa
Published: August 22, 2026 at 1:05 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: August 22, 2026

Sace Ni  Kan Hanyar Abuja Bai Sa Na Daina Bin Hanyar Ba-Alh. Ali Gantsa Shahararren dan siyasa Alhaji Ali Tukur Gantsa ya ce duk d fadawa tarkon barayin mutane kan hanyarsa zuwa Abuja ta ratsen Jere har Allah ya yi wa abokin tafiyarsa Alha.Abba Anas rasuwa, bai hana shi cigaba da bin hanyar ba “na…

Ci Gaba Da Karatu “Sace Ni Bai Hana Ni Bin Hanyar Jere Ba-Ali Gantsa” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Maulidi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Hutu
Published: August 21, 2026 at 1:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Maulidi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Hutu
Published: August 21, 2026 at 1:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Maulidi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar HutuPublished: August 21, 2026 at 1:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 25 ga Agustan 2026, a matsayin ranar hutu a Kasar domin bikin Maulidi wato zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammad (SAW) Ministan Harkokin Cikin Gida, Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya sanar da hakan a madadin Gwamnatin kasar inda ya taya Musulmi a Najeriya da sauran ƙasashen duniya murnar zagayowar ranar. Ministan…

Ci Gaba Da Karatu “Maulidi: Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Hutu” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Gombe Ta Yi Fice A Duniya: Maryam Dan’azumi Ta Lashe Gasar Alƙur’ani Na Ƙasa Da Ƙasa
Published: August 20, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gombe Ta Yi Fice A Duniya: Maryam Dan’azumi Ta Lashe Gasar Alƙur’ani Na Ƙasa Da Ƙasa
Published: August 20, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gombe Ta Yi Fice A Duniya: Maryam Dan’azumi Ta Lashe Gasar Alƙur’ani Na Ƙasa Da ƘasaPublished: August 20, 2026 at 7:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata matashiyar ’yar Najeriya daga jihar Gombe, Maryam Ibrahim Dan’azumi, ta zama gwarzuwar gasar karatun Alƙur’ani ta ƙasa da ƙasa ta King Abdulaziz karo na 46, wadda aka gudanar a birnin Makka na ƙasar Saudiyya. Maryam ta wakilci Najeriya a wannan gasa mai matuƙar daraja, inda ta fafata a rukuni na haddar Alƙur’ani gaba ɗaya,…

Ci Gaba Da Karatu “Gombe Ta Yi Fice A Duniya: Maryam Dan’azumi Ta Lashe Gasar Alƙur’ani Na Ƙasa Da Ƙasa” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Nishadi, Sauran Duniya, Shirye-Shirye

Gwamnan Gombe Ya Ƙara Tallafin N148.76bn Domin Aiwatar da Sabon Tsarin Albashi A Jami’ar Gombe
Published: August 20, 2026 at 12:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 20, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Gombe Ya Ƙara Tallafin N148.76bn Domin Aiwatar da Sabon Tsarin Albashi A Jami’ar Gombe
Published: August 20, 2026 at 12:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Gombe Ya Ƙara Tallafin N148.76bn Domin Aiwatar da Sabon Tsarin Albashi A Jami’ar GombePublished: August 20, 2026 at 12:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan Jihar Gombe kuma Visitor na Jami’ar jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya amince da ƙarin Naira miliyan 148.762 a matsayin tallafin wata-wata ga Jami’ar Jihar Gombe, domin sauƙaƙa cikakken aiwatar da sabon tsarin albashi da aka fi sani da Consolidated Academic Tool Allowance (CATA). Ƙarin tallafin zai fara aiki ne daga Oktoba 2026, kamar…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Gombe Ya Ƙara Tallafin N148.76bn Domin Aiwatar da Sabon Tsarin Albashi A Jami’ar Gombe” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sana'o'i, Sauran Duniya, Siyasa

Kuɗaɗen Da EFCC Ta Kwato Za Su Tallafa Wa Shirin Lamunin Karatu
Published: August 19, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kuɗaɗen Da EFCC Ta Kwato Za Su Tallafa Wa Shirin Lamunin Karatu
Published: August 19, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kuɗaɗen Da EFCC Ta Kwato Za Su Tallafa Wa Shirin Lamunin KaratuPublished: August 19, 2026 at 4:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin karkatar da kuɗaɗen da Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ta kwato zuwa Asusun Bayar da Lamunin Karatu na Nijeriya (NELFUND), domin ƙara ƙarfafa shirin bayar da lamunin karatu ga ɗaliban manyan makarantu a ƙasar. Ministan Ilimi, Dr. Tunji Alausa, ne ya bayyana…

Ci Gaba Da Karatu “Kuɗaɗen Da EFCC Ta Kwato Za Su Tallafa Wa Shirin Lamunin Karatu” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Siyasa

Gurbin Yaya Tongo: INEC Ta Tsayar Da 19 Ga Satumba Don Zaɓen Cike Gurbi
Published: August 19, 2026 at 1:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on August 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gurbin Yaya Tongo: INEC Ta Tsayar Da 19 Ga Satumba Don Zaɓen Cike Gurbi
Published: August 19, 2026 at 1:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gurbin Yaya Tongo: INEC Ta Tsayar Da 19 Ga Satumba Don Zaɓen Cike GurbiPublished: August 19, 2026 at 1:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta a Najeriya wato (INEC) ta tsayar da Asabar, 19 ga Satumba, 2026 a matsayin ranar da za a gudanar da zaɓen cike gurbin kujerar wakiltar Gombe/Kwami/Funakaye a Majalisar Wakilan Tarayya. Za a gudanar da zaɓen ne domin cike gurbin da ya samu sakamakon rasuwar ɗan majalisar da ke wakiltar…

Ci Gaba Da Karatu “Gurbin Yaya Tongo: INEC Ta Tsayar Da 19 Ga Satumba Don Zaɓen Cike Gurbi” »

Afrika, Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Sauran Duniya, Shirye-Shirye, Siyasa

Posts pagination

Previous 1 … 5 6 7 … 41 Next

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Anyi Rashin Mutane Da Yawa Yayinda Bom Ya Fashe Ana Sallar Magariba Maiduguri Labarai
  • Gwamnatin Bola Tinubu Ta Raba Taraktoci Dubu Biyu Domin Inganta Noma Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Fubara Yana Yiwa Dimokraɗiyya Zagon Kasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kamfanonin Jiragen Sama Suna Fama Da Karin Farashin Mai Labarai
  • Rundunar ‘Yan Sanda Sun Ceto Wani Daga Hannun Masu Garkuwa Najeriya
  • Anyi Taho Mugama Tsakanin ‘Yan Sandan Turkiyya Da ‘Yan Kungiyar ISIS Afrika
  • Athletic Club Ta Doke Atlético Madrid 3-0, Julian Alvarez Ya Koma Wasa Wasanni
  • Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.