Barau Jibril: Mu Ba ‘Yan Amshin Shata Bane A Majalisa
Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Barau Jibrin, ya karyata zargin cewa majalisar dokoki ta ƙasa tana bin umarnin bangaren zartarwa ba tare da ‘yanci ba. Barau Jibrin ya bayyana hakan ne a Ilorin yayin da yake gabatar da laccar bikin yaye ɗalibai karo na 15 a Jami’ar Al-Hikmah, inda ya ce haɗin kai tsakanin majalisa…
Ci Gaba Da Karatu “Barau Jibril: Mu Ba ‘Yan Amshin Shata Bane A Majalisa” »

