Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Mutane Kusan 30 Ne Suka Mutu a Nguru Dake Jihar Yobe
Published: January 4, 2026 at 1:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mutane Kusan 30 Ne Suka Mutu a Nguru Dake Jihar Yobe
Published: January 4, 2026 at 1:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mutane Kusan 30 Ne Suka Mutu a Nguru Dake Jihar YobePublished: January 4, 2026 at 1:30 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Akalla mutane 25 ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu 13 suka jikkata sakamakon hatsarin jirgin ruwa da ya faru a yankin Nguru, jihar Yobe a Najeriya. Wasu mazauna yankin sun bayyana yadda jirgin ya nutse a tsakiyar ruwa, lamarin da ya sa fasinjoji da dama suka shiga cikin haɗari kafin a samu agaji. Waɗanda…

Ci Gaba Da Karatu “Mutane Kusan 30 Ne Suka Mutu a Nguru Dake Jihar Yobe” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kwankwaso: Gwamnatin Kano Tamuce Baki Daya, Tafiya APC Allah Ya Raka Taki Gona!
Published: January 4, 2026 at 1:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 4, 2026

Posted on January 4, 2026January 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kwankwaso: Gwamnatin Kano Tamuce Baki Daya, Tafiya APC Allah Ya Raka Taki Gona!
Published: January 4, 2026 at 1:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 4, 2026
Kwankwaso: Gwamnatin Kano Tamuce Baki Daya, Tafiya APC Allah Ya Raka Taki Gona!Published: January 4, 2026 at 1:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 4, 2026

Jagoran Tafiyar Kwankwasiyya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bukaci Gwamna Abba K. Yusuf da ya bar kujerar gwamna idan har yana shirin ficewa daga jam’iyyar NNPP. Kwankwaso ya bayyana hakan ne yayin wani taro da magoya bayansa da masu ruwa da tsaki a Kano, a daidai lokacin da ake rade-radin…

Ci Gaba Da Karatu “Kwankwaso: Gwamnatin Kano Tamuce Baki Daya, Tafiya APC Allah Ya Raka Taki Gona!” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamna Abba Gida-Gida Na Dari-Darin Shiga APC
Published: January 3, 2026 at 9:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 4, 2026

Posted on January 3, 2026January 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Abba Gida-Gida Na Dari-Darin Shiga APC
Published: January 3, 2026 at 9:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 4, 2026
Gwamna Abba Gida-Gida Na Dari-Darin Shiga APCPublished: January 3, 2026 at 9:54 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 4, 2026

Dalilan da su ka sanya sauya shekar Gwamna Abba zuwa APC ya samu tsaiko. An gano dalilan da suka sa aka dage sauyin sheƙar Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, zuwa jam’iyya mai mulki ta APC, bayan an riga an kammala shirye-shirye na farko. A ranar Juma’a, wasu majiyoyi sun rawaito cewa gwamnan ya kammala shirye-shiryen…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Abba Gida-Gida Na Dari-Darin Shiga APC” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka
Published: January 3, 2026 at 9:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka
Published: January 3, 2026 at 9:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar AmurkaPublished: January 3, 2026 at 9:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban addini Islama na Iran, Ayatollah Ali Khameni, yace ba zai bada kai ba, bayanda shugaban Amurka Donald Trump yayi barazanar zai kai dauki ga ‘yan kasar da suke zanga zanga, a dai dai lokacin da kungiyoyin kare hakkin Bil’adama a Farisan, suke bada labarin hukumomi sun zafafa kame, bayan da aka shafe kwanaki mutane…

Ci Gaba Da Karatu “Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka” »

Afrika, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin Venezuela
Published: January 3, 2026 at 8:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Posted on January 3, 2026January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin Venezuela
Published: January 3, 2026 at 8:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026
Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin VenezuelaPublished: January 3, 2026 at 8:53 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Game da Hambarar da Mulkin Shugaban Kasar Venezuela Hukumomin duniya kuma, sunce “Wannnnan matakin ya kasance misali mai hadari, kan yadda za’a gudanar da al’amura nan gaba” inji kakakin sakataren MDD Antonio Gutierrez, ya ci gaba da cewa, sakataren na MDD yana jaddada muhimancin dukkan kasashen duniya su su mutunta dokokin kasa da kasa, ciki…

Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin Venezuela” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar Venezuela
Published: January 3, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Posted on January 3, 2026January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar Venezuela
Published: January 3, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026
Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar VenezuelaPublished: January 3, 2026 at 10:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Amurka ta hambare gwanatin shugaba Maduro a Venezuela, kuma tace zata gudanar da harkokin kasar har zuwa lokacin da ya dace. Shugaban Amurka Donald Trump ne ya bayyana haka a wani taron da manema labarai a Mar-Largo, wurin shakatawarsa dake jihar Florida. Da manema labarai suka matsa neman karin bayani kan yadda Amurka zata tafiyar…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Yi Juyin Mulki A Kasar Venezuela” »

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a
Published: January 3, 2026 at 6:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a
Published: January 3, 2026 at 6:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’aPublished: January 3, 2026 at 6:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin dalar Amurka ya yi sama ranar Jumu’a, abin da ya wanke raunin da ta yi kan yawancin kudade. Tashin ya biyo bayan faduwar da tayi, da kashi 9 cikin dari, wanda bata taba kai haka ba tun shekarar 2017, a dalilin tsarin kudin ruwa na bashi, da rigingimun kasuwanci na duniya. Bayanan da zasu…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Dalar Amurka Ya Tashi Ranan Juma’a” »

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Anyi Girgizar Kasa Mai Karfi A Kasar Mexico
Published: January 3, 2026 at 6:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

Posted on January 3, 2026January 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Anyi Girgizar Kasa Mai Karfi A Kasar Mexico
Published: January 3, 2026 at 6:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026
Anyi Girgizar Kasa Mai Karfi A Kasar MexicoPublished: January 3, 2026 at 6:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 3, 2026

An yi girgizar kasa me Karfin gaske a kudancin kasar Mexico ranar Jumu’a da safe, inda ta lalata tituna da asibitoci, kuma ta kawo dan jinkiri ga jawabin shugaba Claudia Sheinbaum a Taron Manema labarai na farko a wannan shekarar. Wata mata me shekaru 50 ta rasu a jihar Guerrero da ke kudu maso gabashin…

Ci Gaba Da Karatu “Anyi Girgizar Kasa Mai Karfi A Kasar Mexico” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Mali Da Burkina Faso Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen Su
Published: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 1, 2026 By Bala Hassan No Comments on Mali Da Burkina Faso Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen Su
Published: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Bala Hassan
Mali Da Burkina Faso  Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen SuPublished: January 1, 2026 at 10:44 AM | By: Bala Hassan

Kasashen Mali da Burkina Faso sunce za su hana Amurkawa izinin shiga kasashen su, martani kan irin wannnan matakai da gwamnatin Trump ta bada sanarwa akai a farkon watan Disemban 2025. A cikin sanarwar da ma’aikatun harkokin kasashen wajen biyu suka bayar daban-daban a daren  litinin, kasashen biyu da suke Afirka ta yamma sunce suna…

Ci Gaba Da Karatu “Mali Da Burkina Faso Za Su Haramta Wa Amurkawa Izinin Shiga Ƙasashen Su” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar,
Published: January 1, 2026 at 10:31 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 1, 2026 By Bala Hassan No Comments on Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar,
Published: January 1, 2026 at 10:31 AM | By: Bala Hassan
Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki  Mamady A Shugaban Ƙasar,Published: January 1, 2026 at 10:31 AM | By: Bala Hassan

 Ƙasar Guinea kuma an zabi Mamady Doumbuya, madugun sojojin da suka yi juyin mulki a zaman shugaban kasa, kamar yadda kwarya-kwaryar sakamakon zabe da aka bayyana jiya talata, mataki da ya kammala shirin maido da kasar kan turbar demokuradiyya, ga kasar dake Afirka ta yamma da Allah Ya yiwa albarkar karfe.  Tsohon kwamandan dakaru na…

Ci Gaba Da Karatu “Guinea An Zabi Madugun Sojojin Da Suka yi Juyin Mulki Mamady A Shugaban Ƙasar,” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Posts pagination

Previous 1 … 7 8 9 … 15 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Fafaroma Leo Zai Ziyarci Kasashen Afirka Amurka
  • Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci Amurka
  • Tinubu Ya Yi Allah Wadai Da Kashe-kashen Jos Da Kaduna Afrika
  • Mutane Biyu Sun Mutu A Yayin Zaben Shugabannin Gundumomin APC A Jihar Ondo Najeriya
  • Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Majalisar Dattawan Amurka Ta Amince Da Wata Doka Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.