Yanayin Yunwa Yana Kara Ta’azarra A Somaliya
Hukumar samar da abinci ta Majalisar Dinkin Duniya a ranar Juma’a ta ce, taimakon abinci da abinci mai gina jiki na ceton rai a Somaliya zai iya tsayawa nan da watan Afrilu matukar ba a samar da wani sabon tallafi ba, lamarin da ke jefa miliyoyin mutane cikin hadarin tabarbarewar yunwa. Kimanin mutane miliyan 4.4…
Ci Gaba Da Karatu “Yanayin Yunwa Yana Kara Ta’azarra A Somaliya” »

