Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya
Kasar Iran na neman kulla yarjejeniya kan makaman nukiliya da Amurka, wadda zata samar da amfani ga tattalin arzikin duka kasashen biyu, a cewar wani jami’in jakadancin Iran a ranar Lahadi. Wannan ya biyo kwanaki kafin zaman tattaunawa ta biyu tsakanin Washington da Tehran. A farkon wannan watan ne Iran da Amurka suka sabunta sake…
Ci Gaba Da Karatu “Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya” »

