Gwamna Ododo Ya Gargadi Sarakunan Gargajiya
Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya gargadi sarakunan gargajiya da su daina raba filaye ba bisa ka’ida ba, inda ya ce duk wanda aka kama yana aikata hakan zai Rasa kujerar sa. Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin ziyararsa ga Elulu na Mopa, Oba Muyiwa Ibeun, a fadarsa, ya rawaito cewa gwamnan ya kuma…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Ododo Ya Gargadi Sarakunan Gargajiya” »

