Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Tashoshin Mai Basa Iya Loda Mai A Rasha
Published: April 4, 2026 at 1:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tashoshin Mai Basa Iya Loda Mai A Rasha
Published: April 4, 2026 at 1:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tashoshin Mai Basa Iya Loda Mai A RashaPublished: April 4, 2026 at 1:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar juma’a Rahotanni sun nuna cewa wasu manyan tashoshin mai biyu na Rasha da suke wurare da ake kira Ust-Luga da Primorsk ba zasa iya lodin mai domin kaiwa ketare sakamakon jerin hare da Ukraine ta kai mata da jirage da basu da matuka, wadda ya tilastawa matatun man kasar su nemi wasu hanyoyi domin…

Ci Gaba Da Karatu “Tashoshin Mai Basa Iya Loda Mai A Rasha” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Fara Wata Tattaunawa
Published: April 4, 2026 at 12:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Fara Wata Tattaunawa
Published: April 4, 2026 at 12:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Fara Wata TattaunawaPublished: April 4, 2026 at 12:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka da jamhuriyar demokuradiyyar kwango suna shawarwari domin kasar ta karbi ‘yan wasu kasashe da Amurka ta tusa keyar su, kamar yadda wasu majiyoyi biyu daga bangaren gwamnati suka gayawa kamfanin dilancin labarai na Reuters a Kinshasa, wadda shine irinsa a baya bayan nan da Amurka ta kulla da wasu kasashen Afirka da dama. Shawarwarin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Fara Wata Tattaunawa” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Shugaban Libya Ya Sayi Jirage Marasa Matuka
Published: April 4, 2026 at 12:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Libya Ya Sayi Jirage Marasa Matuka
Published: April 4, 2026 at 12:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Libya Ya Sayi Jirage Marasa MatukaPublished: April 4, 2026 at 12:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban wani bangaren Libya dake gabashin kasar, Khalifa Haftar, ya sayi jiragen yaki da basu da matuka wadanda alamu suka nuna kiran kasar China ne da kuma Turkiyya, kamar yadda wani bincike da kamfanin dillancin labarai na Reuters ya gano, duk da kudurin MDD wadda ya haramta sayar da makamai ga kasar mai gwamnati biyu…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Libya Ya Sayi Jirage Marasa Matuka” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Wani Bincike Ya Nuna Cewar Da Wuya Iran Ta Bude Mashigin Hormuz
Published: April 4, 2026 at 8:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 4, 2026

Posted on April 4, 2026April 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Bincike Ya Nuna Cewar Da Wuya Iran Ta Bude Mashigin Hormuz
Published: April 4, 2026 at 8:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 4, 2026
Wani Bincike Ya Nuna Cewar Da Wuya Iran Ta Bude Mashigin HormuzPublished: April 4, 2026 at 8:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 4, 2026

Rahotanni daga hukumomin leken asiri na Amurka a baya bayan nan sunce dawuya Iran ta bude mashigin ruwan Hormuz cikin wani dan karamin lokaci ba, domin kama marar babbar hanyar jigilar makamashi ta duniya, itace kadai madafa da Iran take da ita kan Amurka, kamar yadda majiyoyi uku da suke da masanaiya dangane da batun…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Bincike Ya Nuna Cewar Da Wuya Iran Ta Bude Mashigin Hormuz” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Iran Ta Harbo Jiragen Yakin Amurka Biyu
Published: April 4, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Ta Harbo Jiragen Yakin Amurka Biyu
Published: April 4, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Ta Harbo Jiragen Yakin Amurka BiyuPublished: April 4, 2026 at 8:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Iran ta harbo jiragen yakin Amurka guda biyu cikin kasar da kuma a yankin Gulf a jiya jumm’a, kamar yadda jami’an Iran da Amurka suka fada, an ceto matuka jiragen su biyu, amma har yanzu ba gano na ukun su, wadda dakarun Iran suke farautarsa. Lamarin ya nuna kasadar da jiragen yakin Amurka da Isra’ila…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Harbo Jiragen Yakin Amurka Biyu” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin Doka
Published: April 4, 2026 at 8:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin Doka
Published: April 4, 2026 at 8:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin DokaPublished: April 4, 2026 at 8:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar ‘yan sanda a jihar Filato ta ja kunnen al’ummar yankin Jos ta Arewa kan su tabbatar sun shige gidajen su kafin karfe uku na yamma. Mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar Filato, Alfred Alabo yace jami’an tsaro zasu aiwatar da umurnin da gwamnatin jihar ta bayar na hana fita daga karfe uku…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar ‘Yan Sanda Ta Bukaci Jama’ar Jos Ta Arewa Su Rika Bin Doka” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Prime Ministar Italiya Ta Ziyarci Saudi Arabia
Published: April 4, 2026 at 6:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Prime Ministar Italiya Ta Ziyarci Saudi Arabia
Published: April 4, 2026 at 6:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Prime Ministar Italiya Ta Ziyarci Saudi ArabiaPublished: April 4, 2026 at 6:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Prime Ministan Italiya, Georgia Maloney ta sauka Saudi Arabia a ranar Jumma’a, a wata ziyarar da ba’a bayyana ba, da zai kai ta Qatar, da kuma hadaddiyar daular larabawa, kamar yadda wani jami’in gwamnati ya fada. Prime Ministar Meloni ta yayi balaguro zuwa Jeddah, a ziyarar farko irinta da wani jami’i daga kungiyar tarayyar turai…

Ci Gaba Da Karatu “Prime Ministar Italiya Ta Ziyarci Saudi Arabia” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Kungiyar Tsaro Ta NATO Tana Fuskantar Kalubale
Published: April 3, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Tsaro Ta NATO Tana Fuskantar Kalubale
Published: April 3, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar Tsaro Ta NATO Tana Fuskantar KalubalePublished: April 3, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar tsaro ta NATO ta sha fuskantar kalubale a baya baya nan da suka kai ga kusan wargajewarta, kama daga yakin Ukraine, da kuma tankiya da suka hada da matsin lamba da zage zage daga shugaban Amurka Donald Trump, wanda yake tababar ainihin muradunta, kai, ya ma yi barzanar zai kwace yankin Greenland. Amma yakin…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Tsaro Ta NATO Tana Fuskantar Kalubale” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya

An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran
Published: April 3, 2026 at 9:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran
Published: April 3, 2026 at 9:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Harbo Jirgin Yakin Amurka A IranPublished: April 3, 2026 at 9:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An harbo jirgin yakin Amurka a sararin samaniyar Iran, kuma an fara aikin ceto wadda tuni yasa aka gano daya daga cikin matuka jirgin bayan da yayi amfani da laimar tsira, kamar yadda wani jami’in Amurka ya gayawa kamfanin dilancin labarai na Reuters, lamari irinsa na farko da aka sani tun bayan kaddamar da yakin…

Ci Gaba Da Karatu “An Harbo Jirgin Yakin Amurka A Iran” »

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
Published: April 3, 2026 at 10:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on April 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
Published: April 3, 2026 at 10:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar UgandaPublished: April 3, 2026 at 10:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani mutum dauke da adda ya hallaka yara hudu a wata makarantar nursery ta yara a Kamafala, babban birnin kasar Uganda a jiya Alhamis. Mutumin ya samu shiga makarantar ne ta hanyar yin basaja a matsayin daya daga cikin iyayen yaran, a cewar wata jarida mai suna Daily Monitor. Da farko ya shiga ofishin shugaban…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 10 11 12 … 132 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Najeriya Ta Jinjinawa Saudiya
  • UNICEF Ta Tallafawa Jihar Bauchi Da Babura
  • ‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano
  • Majalisa Ta Tabbatar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan Kano
  • Gwamnatin Najeriya Ta Jadda Da Aniyar Rage Radadin Talauci

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Sakamakon Rikicin Gabas Ta Tsakiya Farashin Mai Ya Karu Labarai
  • Wasu Kasashen Turai Zasu Daina Tura Sojinsu Wata Cibiyar Sojojin Amurka Amurka
  • Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa Afrika
  • An Tsinci Gawar Yarinya A Gombe Najeriya
  • An Kubutar Da ‘Yan Matan Sakandire Su 24 Na Jihar Kebbi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kamfanin Magani Na Aspen Yayi Gagarumar Asara A Cinikayya Afrika
  • Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar Denmark Amurka
  • Yau Litinin Za’a Mika Daliban Ga Iyayen Su Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.