Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta Yamma
Published: December 9, 2025 at 12:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta Yamma
Published: December 9, 2025 at 12:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta YammaPublished: December 9, 2025 at 12:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Raya Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) ta ayyana dokar ta ɓaci a yankin. Shugaban ƙungiyar ta ECOWAS, Omar Touray, ne ya sanar da hakan a ranar Talata, yayin zaman taron majalisar tsaro na 55, na matakin ministoci a Abuja. An kira taron ne saboda jerin juyin mulki da yunkurin tayar da hankula da…

Ci Gaba Da Karatu “ECOWAS Ta Saka Dokar Ta Baci A Afrika Ta Yamma” »

Afrika

Najeriya: Ba Don Leken Asiri Muka Tura Jirgin Yakin Mu Ba
Published: December 9, 2025 at 10:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Posted on December 9, 2025December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya: Ba Don Leken Asiri Muka Tura Jirgin Yakin Mu Ba
Published: December 9, 2025 at 10:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025
Najeriya: Ba Don Leken Asiri Muka Tura Jirgin Yakin Mu BaPublished: December 9, 2025 at 10:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Rundunar Sojin Saman Najeriya ta Bayyana cewa Jirgin ta yana kan hanyar zuwa Portugal ne ba aikin leken asiri ba. Rundunar sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta tabbatar da cewa jirginta kirar C-130, wanda aka tilasta sauka a Burkina Faso, na kan aikin jigilar jirgi zuwa ƙasar Portugal ne  ba wani aikin ɓoye ko sirri…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya: Ba Don Leken Asiri Muka Tura Jirgin Yakin Mu Ba” »

Afrika

Burkina Faso: Mun Kama Sojojin Najeriya da Jirgin Yaki Bisa Shigowa Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: December 9, 2025 at 7:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Posted on December 9, 2025December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Burkina Faso: Mun Kama Sojojin Najeriya da Jirgin Yaki Bisa Shigowa Ba Bisa Ka’ida Ba
Published: December 9, 2025 at 7:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025
Burkina Faso: Mun Kama Sojojin Najeriya da Jirgin Yaki Bisa Shigowa Ba Bisa Ka’ida BaPublished: December 9, 2025 at 7:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Burkina Faso ta tsare sojojin Najeriya 11, ta kuma kwace jirgin saman NAF saboda shiga kasar ba bisa ka’ida ba. Gwamnatin sojin Burkina Fason ce, ta tabbatar da tsare jami’an sojan Najeriya 11 tare da kwace wani jirgin dakon kaya na rundunar sojin saman Najeriya (NAF) bayan ya shiga sararin samaniyar kasar ba tare da…

Ci Gaba Da Karatu “Burkina Faso: Mun Kama Sojojin Najeriya da Jirgin Yaki Bisa Shigowa Ba Bisa Ka’ida Ba” »

Afrika

Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato
Published: December 9, 2025 at 5:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Posted on December 9, 2025December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato
Published: December 9, 2025 at 5:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025
Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar SakkwatoPublished: December 9, 2025 at 5:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Sojoji sun kashe ’yan bindiga da suka yi wa ’yan kasuwa kwanton-bauna a Sabon Birni. Sojoji sun kashe akalla ’yan bindiga 13 a Sabon Birni, Jihar Sakkwato, bayan sun kai dauki ga ’yan kasuwar da aka yi wa kwanton-bauna a hanyar Tarah–Karawa da safiyar Litinin. ’Yan bindigar sun tare ’yan kasuwar ne da misalin 8:00…

Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato” »

Labarai

Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi
Published: December 9, 2025 at 3:28 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Posted on December 9, 2025 By Ibrahim Alfah Ahmad No Comments on Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi
Published: December 9, 2025 at 3:28 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad
Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – TshisekediPublished: December 9, 2025 at 3:28 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Shugaba Felix Tshisekedi na kasar Kwango ta Kinshasa, ya zargi Rwanda da laifin karya alkawarin da ta dauka karkashin yarjejeniyar zaman lafiyar da Amurka ta kulla tsakaninsu, da nufin kawo karshen yakin shekara da shekaru a gabashin wannan kasa mai dimbin arzikin ma’adinai. Shugaba Tshisekedi yayi wannan zargi a jawabin da yayi gaban ‘yan majalisar…

Ci Gaba Da Karatu “Rwanda Tana Keta Yarjejeniyar Zaman Lafiya – Tshisekedi” »

Labarai

Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi Ne
Published: December 9, 2025 at 3:27 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Posted on December 9, 2025 By Ibrahim Alfah Ahmad No Comments on Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi Ne
Published: December 9, 2025 at 3:27 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad
Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi NePublished: December 9, 2025 at 3:27 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Wani kwamiti na Majalisar Dinkin Duniya ya roki Britaniya da Mauritius da kada su rattaba hannu kan wata yarjejeniyar da suka kulla game da makomar jerin tsibiran Chagos dake tekun Indiya, yana mai cewa yin hakan zai jaddada abinda aka jima ana yi ne na keta hakkin asalin mutanen wadannan tsibirai. Wannan yarjejeniyar da aka…

Ci Gaba Da Karatu “Yarjejeniyar Britaniya Da Mauritius Kan Tsibiran Chagos Cin Zarafi Ne” »

Labarai

Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A Benin
Published: December 9, 2025 at 3:25 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Posted on December 9, 2025 By Ibrahim Alfah Ahmad No Comments on Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A Benin
Published: December 9, 2025 at 3:25 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad
Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A BeninPublished: December 9, 2025 at 3:25 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad

Hukumomin Jamhuriyar Benin, sun fada jiya litinin cewa hare-haren da jiragen saman yaki na Najeriya suka kai sune suka gurgunta yunkurin juyin mulki a kasar, inda sojoji masu bore suka yi kokarin kama shugaba Patrice Talon. Sojoji masu yunkurin juyin mulkin sun samu isa dab da Shugaba Talon, wanda ya gane ma idanunsa ba-ta-kashi tsakaninsu…

Ci Gaba Da Karatu “Jiragen Saman Yakin Najeriya Suka Gurgunta Yunkurin Juyin Mulki A Benin” »

Afrika

An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio
Published: December 9, 2025 at 2:08 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad | Updated: December 9, 2025

Posted on December 9, 2025December 9, 2025 By Ibrahim Alfah Ahmad No Comments on An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio
Published: December 9, 2025 at 2:08 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad | Updated: December 9, 2025
An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar PolioPublished: December 9, 2025 at 2:08 AM | By: Ibrahim Alfah Ahmad | Updated: December 9, 2025

Shugabanni daga sassa dabam-dabam na duniya sun yi alkawarin samar da kudi Dala miliyan dubu daya da dari tara, domin karfafa yunkurin kare yara miliyan 370 daga cutar shan inna, ko Polio. Wannan alkawari da aka yi jiya litinin yana zuwa ne a daidai lokacin da manyan masu bada agaji suke tsuke bakin aljihu. Duk…

Ci Gaba Da Karatu “An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio” »

Labarai

Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace
Published: December 8, 2025 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 8, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace
Published: December 8, 2025 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka SacePublished: December 8, 2025 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu ya jinjinawa hukumomin tsaro bisa kokarinsu na kubutar da dalibai 100 na makarantar Papiri Catholic School da ke Jihar Neja. Yayin da ya bayyana farin cikinsa kan dawowar daliban cikin lafiya, Shugaba Tinubu ya kuma umarci hukumomin tsaro da su tabbatar da gaggawar kubutar da sauran dalibai 115 da malamansu…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace” »

Labarai

Nuhu Ribadu Ya Mika Dalibai 100 da Aka Ceto Ga Gwamnatin Jihar Neja
Published: December 8, 2025 at 7:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 8, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Nuhu Ribadu Ya Mika Dalibai 100 da Aka Ceto Ga Gwamnatin Jihar Neja
Published: December 8, 2025 at 7:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Nuhu Ribadu Ya Mika Dalibai 100 da Aka Ceto Ga Gwamnatin Jihar NejaPublished: December 8, 2025 at 7:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mai bada Shawara kan Tsaro ga Shugaban Ƙasa (NSA), Malam Nuhu Ribadu, ya mika dalibai 100 na makarantar St. Mary Catholic School da ke Papiri, karamar hukumar Agwara a jihar Neja, ga gwamnatin jihar bayan ceto su daga hannun masu garkuwa da mutane. An gudanar da mika su a Minna a ranar Litinin, inda Wing…

Ci Gaba Da Karatu “Nuhu Ribadu Ya Mika Dalibai 100 da Aka Ceto Ga Gwamnatin Jihar Neja” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 116 117 118 … 130 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • China Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Kulla Yarjejeniya Afrika
  • Babu Dabbar Da Zata Sake Shiga Amurka Daga Mexico! Amurka
  • ECOWAS Da AU Sun Nuna Damuwa Kan Juyin Mulki A Guinea-Bissau Afrika
  • An Kubutar Da Wani Wanda Mahaifinsa Ya daure Da Sarka Tsawon Shekaru 17 A Bauchi Labarai
  • NAHCON Tafara Shirye-Shiryen Aikin Hajjin 2026 Najeriya
  • ‘Yan Bindiga Sun Kama Akalla Mutane 13 A Wani Coci A Jihar Kogi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya Afrika
  • Harin Iran A Kasar Saudiya Ya Haifar Da Tattaunawa Tsakanin Shugabanni Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.