Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami
Published: December 10, 2025 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 10, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami
Published: December 10, 2025 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar MalamiPublished: December 10, 2025 at 1:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Antoni Janar kuma ministan shari’ar Najeriya Abubakar Malami, ya shafe kwana na biyu a tsare a hannun Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) bayan kasa cika sharuddan belinsa. Majiyoyi sun ce ana bincikensa kan zarge-zargen laifuka 18, ciki har da hada hadar kuɗi da saba ka’idar aikin ofis, da kuma zargin taimakawa…

Ci Gaba Da Karatu “EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami” »

Tsaro

Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi Magaji
Published: December 10, 2025 at 10:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 10, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi Magaji
Published: December 10, 2025 at 10:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi MagajiPublished: December 10, 2025 at 10:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon shugaban Hukumar Karɓar Korafe-korafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Kano, Muhuyi Magaji Rimin Gado, ya zargi tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, da hannu a kama shi da jami’an rundunar ‘yansandan Najeriya tayi a ranar Juma’a. An kama Magaji ne a ofishinsa da ke Kano ta hannun wasu jami’an ‘yan sanda…

Ci Gaba Da Karatu “Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi Magaji” »

Najeriya

Rikici Tsakanin NNPC Da Kungiyar Gwamnoni Akan Gibin Kudade
Published: December 10, 2025 at 6:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 10, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikici Tsakanin NNPC Da Kungiyar Gwamnoni Akan Gibin Kudade
Published: December 10, 2025 at 6:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rikici Tsakanin NNPC Da Kungiyar Gwamnoni Akan Gibin KudadePublished: December 10, 2025 at 6:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Takaddamar Gwamnoni da NNPC yayinda, hankali ya tashi kan zargin gibin kudaden mai Dala Biliyan $42. Sabon rikici ya kunno kai a tsakanin NNPC Limited da Kamfanin da ke yi wa Kungiyar Gwamnonin Najeriya aiki (Periscope Consulting), kan zargin cewa an kasa tura kudaden mai na dala biliyan $42.37bn zuwa Asusun tarayya tsakanin 2011 da…

Ci Gaba Da Karatu “Rikici Tsakanin NNPC Da Kungiyar Gwamnoni Akan Gibin Kudade” »

Labarai

Gwamna Fubara: Rashin Kariya daga PDP Ne Ya Tilasta Ni Komawa APC
Published: December 10, 2025 at 4:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 10, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Fubara: Rashin Kariya daga PDP Ne Ya Tilasta Ni Komawa APC
Published: December 10, 2025 at 4:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamna Fubara: Rashin Kariya daga PDP Ne Ya Tilasta Ni Komawa APCPublished: December 10, 2025 at 4:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya ce barin jam’iyyar PDP da ya yi ya biyo bayan gazawar jam’iyyar wajen kare shi a rikicin siyasar jihar. Fubara, wanda ya bayyana haka a taron masu ruwa da tsaki a Fadar Gwamnati da ke Fatakwal, ya ce ganawarsa da Shugaba Bola Tinubu ta tabbatar masa da cikakken goyon…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Fubara: Rashin Kariya daga PDP Ne Ya Tilasta Ni Komawa APC” »

Siyasa

Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin Arewa
Published: December 9, 2025 at 7:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin Arewa
Published: December 9, 2025 at 7:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin ArewaPublished: December 9, 2025 at 7:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Gwamnonin jihohin arewa ta Naɗa Ezekiel Gomos a matsayin babban darakta don karfafa haɗin kan yankin Kungiyar gwamnonin jihohin Arewa (NSGF) ƙarƙashin jagorancin Shugabanta kuma Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ta amince da naɗin Mista Ezekiel Gomos, OFR, a matsayin Babban daraktan sakatariyar ƙungiyar. Naɗin dai ya yi daidai da sabbin alƙawuran da…

Ci Gaba Da Karatu “Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin Arewa” »

Najeriya

Nijar: Zamu Tsananta Bincike A Bakin Iyakokin Mu
Published: December 9, 2025 at 6:51 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 9, 2025

Posted on December 9, 2025December 9, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Nijar: Zamu Tsananta Bincike A Bakin Iyakokin Mu
Published: December 9, 2025 at 6:51 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 9, 2025
Nijar: Zamu Tsananta Bincike A Bakin Iyakokin MuPublished: December 9, 2025 at 6:51 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: December 9, 2025

Hukumomi a jamhuriyar Nijar sun umurci jami’an fiton kaya (Douanes) da su tsaurara binciken kayan da ke shigowa kasar daga Najeriya. Matakin wanda ke da nasaba da dalilan tsaro, wanda a ‘yan kwanaki kadan da suka shige aka samu tarin wasu ababe masu fashewa a wata motar jigila da ta tsallaka Nijar daga wata kasar…

Ci Gaba Da Karatu “Nijar: Zamu Tsananta Bincike A Bakin Iyakokin Mu” »

Afrika

Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro
Published: December 9, 2025 at 5:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Posted on December 9, 2025December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro
Published: December 9, 2025 at 5:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025
Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar TsaroPublished: December 9, 2025 at 5:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Najeriya da kasar Saudi Arabia sun kulla yarjejeniya ta shekaru biyar domin ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro da dangantakar soja tsakanin kasashen biyu. A cewar wata sanarwa daga ofishin sakataran yaɗa labaran ministan tsaron kasar, Ahmed Dan Wudil, yarjejeniyar za ta haɗa da musayar bayanan leken asiri, horas da soji, ƙera kayan tsaro, da haɗin gwiwa…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamna Fubara Ya Koma Jam’iyar APC
Published: December 9, 2025 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Posted on December 9, 2025December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Fubara Ya Koma Jam’iyar APC
Published: December 9, 2025 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025
Gwamna Fubara Ya Koma Jam’iyar APCPublished: December 9, 2025 at 5:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 9, 2025

Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya sanar da sauya sheƙa zuwa jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya, Gwamna Fubara dai ya sanar da sauya sheƙar ne yayin wani taron masu ruwa da tsaki a gidan gwamnati da ke birnin fatakwal na jihar Rivers. Wannan dai na zuwa ne ƙasa da mako guda bayan da ƴan…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Fubara Ya Koma Jam’iyar APC” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Siyasa

Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5
Published: December 9, 2025 at 4:24 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on December 9, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5
Published: December 9, 2025 at 4:24 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5Published: December 9, 2025 at 4:24 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Hukumar kula da rayuwar dabbobi ta majalisar dinkin duniya da masu kare hakkin dabbobi na Afurka sun nuna damuwa ga yanda Jakuna ke matukar raguwa a duniya, saboda kashe su da a ke yi don samun nama da kuma amfani da fatar su wajen magani da ‘yan kasar Sin ke amfani da shi. A gaba…

Ci Gaba Da Karatu “Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5” »

Labarai

Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji Benin
Published: December 9, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji Benin
Published: December 9, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji BeninPublished: December 9, 2025 at 2:24 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Dattawa ta amince da bukatar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na tura dakarun Najeriya zuwa Jamhuriyar Benin domin tallafa wa kokarin dawo da zaman lafiya bayan yunƙurin juyin mulki da aka yi. Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ne ya sanar da amincewar a zaman majalisar ranar Talata, inda ’yan majalisa suka kada kuri’a gaba ɗaya…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Dattawa Ta Amince Tinubu Ya Tura Sojoji Benin” »

Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 115 116 117 … 130 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Dangantaka Tayi Tsamari Tsakanin Salah Da Slot. Wasanni
  • Sojojin Kasar Uganda Sun Bazama Neman Bobi Wine Sakamakon Rikicin Bayan Zabe Siyasa
  • Habasha Tafara Gina Filin Jirgin Sama Mafi Girma A Afirka Afrika
  • Hukumar ICPC Ta Kwato Makudan Kudade Rediyo
  • ‘Yan Wasan Kwallon Kafar Najeriya A Shirye Suke Wasanni
  • Shugaban Amurka Yace Zasu Kakabawa Mashigar Hormuz Takunkumi Afrika
  • Najeriya Ta Kai Wasan Kusa Da Na Karshe A Wasan Dambe Na Matasan Afirka Wasanni
  • Gwamnan Jihar Kebbi Ya Amince Da Biyan Hakkokin Tsofin Ma’aikata 800 Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.