Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A Qatar
Published: February 12, 2026 at 7:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A Qatar
Published: February 12, 2026 at 7:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A QatarPublished: February 12, 2026 at 7:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar harkokin wajen Amurka ta fara biyan ‘yan kasar Afghanistan da suka makale a Qatar kudi domin su koma kasar su, a wani yunkur na rufe sansanin da suke zaune, bayan da shugaban Amurka Donald Trump ya dakatar da shirin sake tsugunar da su a Amurka, domin fargabar da suke yi cewa zaman su a…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Tafara Mayar Da ‘Yan Afghanistan Da Suka Makale A Qatar” »

Amurka, Labarai

Donald Trump Yace Basu Cimma Matsaya Da Benjamin Natanyahu Ba
Published: February 12, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Donald Trump Yace Basu Cimma Matsaya Da Benjamin Natanyahu Ba
Published: February 12, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Donald Trump Yace Basu Cimma Matsaya Da Benjamin Natanyahu BaPublished: February 12, 2026 at 7:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya fada ranar laraba cewa, basu cimma takamammen matsaya ba da PM Isra’ila Benjamin Netanyahu bayan shawarwari da suka yi game da lamarin Iran, duk da haka yace Amurka zata ci gaba da shawarwari da Iran watakil a cimma yarjejeniya. Netanyahu, wanda ake tsammanin zai matsawa shugaba Trump ya fadada batutuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Donald Trump Yace Basu Cimma Matsaya Da Benjamin Natanyahu Ba” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba
Published: February 12, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba
Published: February 12, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke KarbaPublished: February 12, 2026 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Asusun bada lamuni na duniya IMF ya shawarci Afirka ta kudu ta fito da tsari da ka’idoji karara da gwamnati zata bi sau da kafa wajen rage basussuka da gwamnati take karba, asusun yana mai gargadin cewa hasashe kan tattalin arzikin ya fi nuna koma baya, duk da alamun da ake gani na samun ci…

Ci Gaba Da Karatu “Asusun IMF Ya Bukaci Afirka Ta Kudu Ta Rage Bashin Da Suke Karba” »

Afrika, Labarai

Hukumomin Tsaron Najeriya Ne Suka Bukaci Amurka Ta Turo Musu Sojoji
Published: February 12, 2026 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumomin Tsaron Najeriya Ne Suka Bukaci Amurka Ta Turo Musu Sojoji
Published: February 12, 2026 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumomin Tsaron Najeriya Ne Suka Bukaci Amurka Ta Turo Musu SojojiPublished: February 12, 2026 at 7:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar mayakan Najeriya ta fada ranar laraba cewa, dakarun Amurka da za su iso kasar cikin makon ni masu zuwa ba zasu je fagen daga ba, duk wani al’amari na tsaron kasar yana hanun dakarun Najeriya. Wannan ya biyo bayan kalaman da wani jami’in Amurka yayi ranar talata cewa ma’aikatar tsaron Amurka da ake kira…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumomin Tsaron Najeriya Ne Suka Bukaci Amurka Ta Turo Musu Sojoji” »

Amurka, Labarai, Najeriya, Tsaro

Yan Najeriya na ci gaba da maida martani akan sabuwar dokar zabe da majalisar Dattawan kasar ta Amince dashi
Published: February 12, 2026 at 5:27 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 12, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Yan Najeriya na ci gaba da maida martani akan sabuwar dokar zabe da majalisar Dattawan kasar ta Amince dashi
Published: February 12, 2026 at 5:27 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Yanzu haka dai Yan Najeriya na ci gaba da maida Martani akan dokan zaben Kasar da Majalisar Dattawa ta Amince da ita a ranar talatan nan da tagabata, Sashen tattara sakamakon zaben ne dai yafi Daukar Hankalin Masu ruwa da tsaki a Harkokin Zaben Najeriyar, Tsohon mataimakin Shugaban Najeriya Alh.Atiku Abubakar yace abinda Majalisar dattawan…

Ci Gaba Da Karatu “Yan Najeriya na ci gaba da maida martani akan sabuwar dokar zabe da majalisar Dattawan kasar ta Amince dashi” »

Najeriya

Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON
Published: February 11, 2026 at 4:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON
Published: February 11, 2026 at 4:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCONPublished: February 11, 2026 at 4:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Tinubu ya nada Amb Isma’il Abba Yusuf a matsayin sabon shugaban hukumar kula da aikin hajji ta Najeriya NAHCON Shugaban kasar Najeriya Bola Tinubu ya nada Ambasada Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon Shugaba hukumar kula da aikin hajji ta kasa, NAHCON. Nada shi na bukatar amincewar Majalisar Dattawa kamar yadda dokar NAHCON ta…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON” »

Labarai, Najeriya, Nishadi

Amurka Zata Hana Kwankwaso Shiga Kasar
Published: February 11, 2026 at 1:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Zata Hana Kwankwaso Shiga Kasar
Published: February 11, 2026 at 1:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Zata Hana Kwankwaso Shiga KasarPublished: February 11, 2026 at 1:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan majalisar dokokin Amurka guda biyar daga jam’iyyar Republican sun gabatar da kudiri a majalisar wakilai ta ƙasar domin tilasta wa sakataren harkokin wajen Amurka gabatar da cikakken rahoto kan matakan da ƙasar ke ɗauka wajen magance zargin tsananta wa addini da kisan gilla da ake cewa na faruwa a Najeriya. Idan kudirin ya…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Hana Kwankwaso Shiga Kasar” »

Amurka, Labarai, Najeriya

Farfesa Inuwa Ja’afaru Yakarbi Ragamar Shugabancin Jami’ar Kashere
Published: February 11, 2026 at 1:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farfesa Inuwa Ja’afaru Yakarbi Ragamar Shugabancin Jami’ar Kashere
Published: February 11, 2026 at 1:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farfesa Inuwa Ja’afaru Yakarbi Ragamar Shugabancin Jami’ar KasherePublished: February 11, 2026 at 1:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farfesa Muhammad Inuwa Ja’afaru ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Tarayya dake Kashere a jihar Gombe dake arewa maso gabashin Najeriya A wani muhimmin sauyi na jagoranci da ke nuna sabon babi a tafiyar Sashin ilimin, cikin saƙon taya murna da fatan alheri, an bayyana cewa ana sa ran sabon Shugaban Jami’ar zai kawo ƙwarewa, hangen…

Ci Gaba Da Karatu “Farfesa Inuwa Ja’afaru Yakarbi Ragamar Shugabancin Jami’ar Kashere” »

Labarai, Najeriya

Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya
Published: February 11, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya
Published: February 11, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta TsakiyaPublished: February 11, 2026 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce yana tunanin aikewa da jirgin yaki a karo na biyu zuwa gabas ta tsakiya, duk da cewa fadar Washington da fadar gwamnatin Tehran na shirye-shiryen ci gaba da tattaunawa, kan matakan da zasu dakile aukuwar wani sabon rikici. Kasar Oman ce ta samar da muhallin tattaunawa tsakanin Amurka da…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Amurka Zai Sake Aika Jirgin Yaki Gabas Ta Tsakiya” »

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Tsaro

Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
Published: February 11, 2026 at 9:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
Published: February 11, 2026 at 9:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga ZangaPublished: February 11, 2026 at 9:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani dalibi ya rasa ransa a lokacin da daliban wata babbar jami’a dake Dakar, babban birnin kasar Senegal suka gudanar da zanga-zanga kan rashin basu tallafin kudin karatu akan lokaci, a cewar gwamnatin kasar ranar Litinin. Wani hoton bidiyo da kamfanin dillancin labarai na Reuters ya samo ya nuna wuta da hayaki sun mamaye saman…

Ci Gaba Da Karatu “Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga” »

Afrika, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Posts pagination

Previous 1 … 4 5 6 … 81 Next

Sabbin Labarai

  • Jagoran Addinin Kirista A Kaduna Ya Rabawa Fiye Da Musulmai Dubu Kayan Abincin Azumi
  • Dottin Shara Ya Damu Jama’ar Havana Kasar Cuba
  • Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Gana Da Shugaban Makaman Nukiliya
  • Dan Ra’ayin Mazan Jiya Leo Brent Zai Kyautata Alakar Afirka Ta Kudu Da Amurka
  • ‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa Tsaro
  • Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake Kano Najeriya
  • Nasarawa Ce Zakara A Wasan Kwallon Kafa Ta Kurame 2025 Wasanni
  • Janar Christopher Zai Maye Gurbin Ministan Tsaron Najeriya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar Labarai
  • Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35 Labarai
  • Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato Labarai
  • Rasha Da Ukraine Sun Cigaba Da Yakar Juna Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.