Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Wasanni

Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCON
Published: January 18, 2026 at 10:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 18, 2026

Posted on January 18, 2026January 18, 2026 By Bala Hassan No Comments on Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCON
Published: January 18, 2026 at 10:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 18, 2026
Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCONPublished: January 18, 2026 at 10:12 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 18, 2026

Gwamnatin Tarayya ta taya Super Eagles murna bisa samun lambar tagulla a gasar AFCON. Gwamnatin Tarayya ta taya ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Super Eagles murna bisa samun lambar yabo ta tagulla a gasar Kofin Nahiyar Afrika (AFCON) ta 2025, inda ta bayyana rawar da ƙungiyar ta taka a matsayin abin alfahari da farin ciki ga…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Taya Super Eagles Murnar Lashe Tagulla A Gasar AFCON” »

Wasanni

Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
Published: January 14, 2026 at 3:33 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 14, 2026

Posted on January 14, 2026January 14, 2026 By Bala Hassan No Comments on Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
Published: January 14, 2026 at 3:33 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 14, 2026
Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.Published: January 14, 2026 at 3:33 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 14, 2026

Shugaban kungiyoyin Magoya Bayan Kwallon Kafa ta Najeriya reshen jihar Bauchi Alh Kabiru Ahmed Vice ya ce Najeriya zata iya samun nasara akan Ƙasar Moroko AFCON 2025. Alh Kabiru Ahmed Vice ya ce la’akari da yadda tawagar Najeriya suka taka rawar gani a Wasanni su na baya a gasar cin kofin kasashen Afirka tun daga…

Ci Gaba Da Karatu “Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.” »

Wasanni

Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya
Published: January 12, 2026 at 6:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 13, 2026

Posted on January 12, 2026January 13, 2026 By Bala Hassan No Comments on Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya
Published: January 12, 2026 at 6:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 13, 2026
Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin SfaniyaPublished: January 12, 2026 at 6:24 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 13, 2026

Real Madrid ta sanar da sallami kocinta Xabi Alonso bayan rashin nasarar da suka yi a wasan karshe na Spanish Super Cup da Barcelona. Har yanzu ba a bayyana hasashen da ake yi game da matsayin tsohon dan wasan tsakiya a Los Blancos ba, inda rahotanni ke nuna cewa dan wasan mai shekaru 44 ba…

Ci Gaba Da Karatu “Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Wasanni

Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin Kocin Riƙon ƙwarya
Published: January 12, 2026 at 5:07 PM | By: Bala Hassan

Posted on January 12, 2026 By Bala Hassan No Comments on Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin Kocin Riƙon ƙwarya
Published: January 12, 2026 at 5:07 PM | By: Bala Hassan
Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin  Kocin Riƙon ƙwaryaPublished: January 12, 2026 at 5:07 PM | By: Bala Hassan

Ana sa ran Manchester United za ta nada Michael Carrick a matsayin sabon kocin riƙon ƙwarya nan da ranar Laraba, bayan da ta shafe kwanaki a baya tana nazari kan wanda za ta naɗa don jagorantar ƙungiyar har zuwa ƙarshen kakar wasa bana, bayan korar Ruben Amorim. Sauran ‘yan takarar irin su Ole Gunnar Solskjaer…

Ci Gaba Da Karatu “Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin Kocin Riƙon ƙwarya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Wasanni

Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup 
Published: January 12, 2026 at 10:44 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 12, 2026 By Bala Hassan No Comments on Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup 
Published: January 12, 2026 at 10:44 AM | By: Bala Hassan
Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup Published: January 12, 2026 at 10:44 AM | By: Bala Hassan

Ƙungiyar Kwallon Kafa ta Barcelona ta lashe Kofin Spanish Super Cup 2025. Dan wasan Barcelona Raphinha ya zura kwallaye biyu yayin da Barcelona ta lashe gasar Spanish Super Cup bayan ta yi nasara a kan babbar abokiyar Hamayyarta Real Madrid da ci 3-2 a wasan karshe ranar Lahadi a Jeddah. Wasan da aka buga a…

Ci Gaba Da Karatu “Barcelona Ta Lashe Kofin Spanish Super Cup ” »

Wasanni

Wikki Tourists FC: Ta Yi Sabbin ‘Yan Wasa Uku
Published: January 12, 2026 at 7:51 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 12, 2026 By Bala Hassan No Comments on Wikki Tourists FC: Ta Yi Sabbin ‘Yan Wasa Uku
Published: January 12, 2026 at 7:51 AM | By: Bala Hassan
Wikki Tourists FC: Ta Yi Sabbin ‘Yan Wasa UkuPublished: January 12, 2026 at 7:51 AM | By: Bala Hassan

Kungiyar Wikki Tourists FC Ta yi sabbin ‘yan wasa Uku! Kungiyar kwallon kafa ta Wikki Tourists FC da ke Bauchi a Najeriya ta kammala sanya hannu kan ƙarin ‘yan wasa uku domin kara karfe a yayin da ƙungiyar ke shirin fafatawa a zagaye na biyu na kakar wasa ta npfl25/26, kamar yadda jami’in hulda da…

Ci Gaba Da Karatu “Wikki Tourists FC: Ta Yi Sabbin ‘Yan Wasa Uku” »

Wasanni

CAF Ta Fara Binciken Rikicin Bayan Wasa Tsakanin Algeria Da Najeriya
Published: January 11, 2026 at 10:06 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026

Posted on January 11, 2026January 11, 2026 By Bala Hassan No Comments on CAF Ta Fara Binciken Rikicin Bayan Wasa Tsakanin Algeria Da Najeriya
Published: January 11, 2026 at 10:06 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026
CAF Ta Fara Binciken Rikicin Bayan Wasa Tsakanin Algeria Da NajeriyaPublished: January 11, 2026 at 10:06 PM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026

CAF Ta fara Bincike Kan Rikicin Bayan tashi a Wasan Algeria Da Najeriya. Hukumar Kwallon Kafa ta Afirka (CAF) ta fara bincike a hukumance kan munanan abubuwan da suka biyo bayan wasan kwata-final na Kofin Kasashen Afirka tsakanin Algeria da Najeriya a daren Asabar, A cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Lahadi, CAF…

Ci Gaba Da Karatu “CAF Ta Fara Binciken Rikicin Bayan Wasa Tsakanin Algeria Da Najeriya” »

Wasanni

Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu
Published: January 11, 2026 at 8:22 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026

Posted on January 11, 2026January 11, 2026 By Bala Hassan No Comments on Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu
Published: January 11, 2026 at 8:22 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026
Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa HuduPublished: January 11, 2026 at 8:22 AM | By: Bala Hassan | Updated: January 11, 2026

Ƙungiyar Kwallon Kafa ta Wikki Tourists dake jihar Bauchi a Najeriya Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu Yayin da shirye-shirye ke ci gaba don ƙara ƙarfi ƙungiyar a rabin kakar wasa ta NPFL26, ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Wikki Tourists ta raba gari da ‘yan wasa huɗu, bisa amincewar juna, har su huɗu, kamar yadda jami’in hulda…

Ci Gaba Da Karatu “Wikki Tourist FC: Ta Sallami ‘Yan Wasa Hudu” »

Wasanni

Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida
Published: January 6, 2026 at 9:39 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 6, 2026 By Bala Hassan No Comments on Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida
Published: January 6, 2026 at 9:39 AM | By: Bala Hassan
Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin GidaPublished: January 6, 2026 at 9:39 AM | By: Bala Hassan

Kocin Najeriya Éric Chelle ya ce rashin jituwa tsakanin Victor Osimhen da Ademola Lookman a filin wasa zai zama matsala ta cikin gida bayan da Super Eagles ta samu shiga zagayen kungiyoyi 8, a gasar cin kofin AFCON ta 2025. Lamarin ya faru ne a rabin lokaci na biyu lokacin da Osimhen da Lookman suka…

Ci Gaba Da Karatu “Chelle: Rashin Jituwa Tsakanin Osimhen Da Lookman Matsala Ce Ta Cikin Gida” »

Wasanni

Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na
Published: January 5, 2026 at 7:41 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na
Published: January 5, 2026 at 7:41 AM | By: Bala Hassan
Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba NaPublished: January 5, 2026 at 7:41 AM | By: Bala Hassan

Sabon Shugaban ƙungiyar Kwallon Kafa ta Wikki Tourist FC Bauchi dake tarayyar Najeriya Salmanu Abubakar yayi alkawarin kawo ci gaba a ƙungiyar. Salmanu Abubakar ya ce tun kafin ya zo wannan matsayi dama ya san matsalolinta, domin ya rike matsayin Sakataren ƙungiyar magoya bayan Wikki. Babban matsalar Wikki shine shishigi wajan shiga aikin da ba…

Ci Gaba Da Karatu “Salmanu: Ci Gaban Wikki Tourist FC Shine A Gaba Na” »

Wasanni

Posts pagination

Previous 1 2 3 … 8 Next

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Kasar China Ta Kaddamar Da Rawar Daji A Yankin Taiwan Labarai
  • Maganganun Jami’an Shige Da Fice Dana Shugaban Kasa Trump Suna Cin Karo Da Juna Amurka
  • Asusun IMF Zai Bawa Kasar Misra Lamunin Sama Da Dala Biliyan 2 Sauran Duniya
  • Kasar Botswana Na Samun Kudaden Shiga Da Lu’ulu’u Labarai
  • Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City Wasanni
  • Tsohon Minista Ngige Ya Shiga Komar EFCC Najeriya
  • Gwamnatin Jihar Yobe: Ana Cin Zarafin Fursunoni A Gidan Gyaran Halin Potiskum Tsaro
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.