Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane
Published: January 26, 2026 at 7:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani harin da Isra’ila ta kai a zirin gaza ranar lahadi, ya kashe mutane uku a lokaci daban daban a zirin, yayinda wani harin da ta kai da jirgin Drones ya raunata wasu mutane hudu, kamar yadda ma’aikatar kiwon lafiya a yankin ta fada.

Wani mai magana da yawun sojojin Isra’ila yace rundunar bata da masaniya game da lamarin da ya kai ga halaka mutum daya a Khan Yunis.

Da wani kakakin rundunar yake amsa tambaya game da mataki da ya kai ga mutane hudu suka jikkata a birnin Gaza, a rubucce yace, Isra’ila ta auna wata na’ura ce da aka aza akan wani gini ana hangen sojojin, da nufin kai musu hari, na’urar ce aka auna.

A halinda ake ciki kuma, Isra’ila ce zata bude, matsallakar Gaza da Masar domin zirga zirga mutane kawai, bayan da Isra’ilar ta kawo karshen wani bangare na neman gawar mutum daya dan Isra’ila da ya rage, kamar yadda ofishin PM Isra’ilan Benjamin Netanyahu ya sanar.

Afrika, Labarai

Post navigation

Previous Post: Kungiyar MDD Ta Bukaci Ayi Bincike Game Da Kashe ‘Yan Iran
Next Post: Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke

Karin Labarai Masu Alaka

Takaddama Ta Barke Tsakanin Lebanon Da Isra’ila Akan Bakin Iyaka Labarai
Kasar Amurka Da Rasha Zasu Kawo Karshen Tsagaita Nukiliya Amurka
Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace Labarai
Asusun IMF Zasu Ziyarci Kasar Gabon Afrika
Dogarawan Ruwa Na Amurka Suna Yunkurin Shiga Wani jirgin Dakon Mai Da Aka Allakan Ta Da Venezuela Labarai
ECOWAS Zata Taimakawa Kasar Benin Da Dakarun Soji Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza
  • Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana
  • Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine
  • Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani
  • Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin Sokoto Labarai
  • Najeriya Da Amurka Sun Amince Su Haɗa Kai Don Inganta ’Yancin Addini Da ƙarfafa Tsaro A Nijeriya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar Labarai
  • Wani Jirgi Yayi Saukar Angulu Ba Shiri Najeriya
  • Ana Zargin Cewa ‘Yan Bindiga Biyun Nan Mambobin Kungiyar ISIS Ne Amurka
  • Layin Raba Wutan Lantarki Na Najeriya Ya Fashe Labarai
  • Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin Rikau Labarai
  • Dubban ‘Yan Gudun Hijira Sun Halaka Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.