Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu Afrika
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa Afrika
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026 Afrika
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe Afrika
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna Afrika

Harin Isra’ila A Gaza Da Jirgi Maras Matuki Ya Kashe Mutane
Published: January 26, 2026 at 7:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani harin da Isra’ila ta kai a zirin gaza ranar lahadi, ya kashe mutane uku a lokaci daban daban a zirin, yayinda wani harin da ta kai da jirgin Drones ya raunata wasu mutane hudu, kamar yadda ma’aikatar kiwon lafiya a yankin ta fada.

Wani mai magana da yawun sojojin Isra’ila yace rundunar bata da masaniya game da lamarin da ya kai ga halaka mutum daya a Khan Yunis.

Da wani kakakin rundunar yake amsa tambaya game da mataki da ya kai ga mutane hudu suka jikkata a birnin Gaza, a rubucce yace, Isra’ila ta auna wata na’ura ce da aka aza akan wani gini ana hangen sojojin, da nufin kai musu hari, na’urar ce aka auna.

A halinda ake ciki kuma, Isra’ila ce zata bude, matsallakar Gaza da Masar domin zirga zirga mutane kawai, bayan da Isra’ilar ta kawo karshen wani bangare na neman gawar mutum daya dan Isra’ila da ya rage, kamar yadda ofishin PM Isra’ilan Benjamin Netanyahu ya sanar.

Afrika, Labarai

Post navigation

Previous Post: Kungiyar MDD Ta Bukaci Ayi Bincike Game Da Kashe ‘Yan Iran
Next Post: Amurka Tana Cigaba Da Kare Jami’in Da Ya Kashe Ba Amurke

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaba Tinubu Ya Bukaci Samar Da Zaman Lafiya A Filato Afrika
Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71 Labarai
Kasar Ghana Ta Bayyana Fataucin Bayi A Matsayin Babban Laifi Afrika
Sarkin Musulmi Ya Ziyarci Shugaba Bola Tinubu Afrika
Adamu: “Yakar Cin Hanci Daga Tushe Itace Mafita Daya Tilo” Labarai
An Kashe Sojojin Ukraine Dubu 55 A Kasar Rasha Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurka Ta Cire Takunkumin Da Ta Kakabawa Shugaban Venezuela Amurka
  • Hukumar NAHCON Ta Kamallah Shirye Shiryen Hajjin 2026 A Kasar Saudiya Labarai
  • Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Rasha: Tura Sojojin Birtaniya Ukraine Zai Kara Ta’azzara Yaki Labarai
  • Musa: “Da Yaddar Allah Zamu Ga Bayan Ta’addanci A Najeriya” Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Yaki Ta Sararin Samaniya Ya Cigaba Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran Afrika
  • Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin Tattaunawa Afrika
  • Amurka Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Fara Wata Tattaunawa Afrika
  • Shugaban Mulkin Soja A Mali Ya Kirkiro Mukami Kamar Minista Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.