Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Najeriya Ta Mika Koke Ga FIFA Tana Zargin DR Congo Ta Sanya ‘Yan Wasan Da Basu Cancantaba Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba Labarai
  • Afirka Ta Kudu Ta Kama ‘Yan ƙasar Kenya Su Bakwai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Sun Kama Akalla Mutane 13 A Wani Coci A Jihar Kogi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Hukumar Ƴan Sanda Ta Musanta Zargin Kashe Ɗan Achaba a Gombe
Published: December 17, 2025 at 4:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƴansanda Sun Musanta Zargin Kashe Ɗan Achaba a Gombe

Rundunar ƴansandan jahar Gombe a Najeriya ta ce babu wanda jami’an ta suka kàshe kamar yadda ake yaɗawa a kafafan sada zumunta da safiyar Laraba.

Kakakin rundunar ƴansandan jhar, DSP Buhari Abdullahi, yace ɗan Achaban da ake zargi wani ɗansanda ya kashe sunansa Haruna Muhammad kuma tuni aka yi masa jinyar raunin da ya ji sakamakon faɗuwa da ya yi a mashin lokacin da ƴansanda suka yi ƙoƙarin kamashi saboda ya ɗau mutum 2 a Babur.

Shima shugaban ƙungiyar ƴan Achaba ta jahar Gombe, Kabiru Jafaru, ya shaida wa Manema labarai cewa ɗan achaban yananan cikin ƙoshin lafiya, kuma tuni aka soma yaɗa bidiyon da ya yi jawabi da kan shi.

Hukumar ƴansanda ta roƙi jama’a su guji yaɗa labaran ƙarya, tare da shirin hukunta duk wani jami’in ta da ta samu da cin zarafin wani ko keta dokokin aiki sa

Tsaro

Post navigation

Previous Post: Shugaba Donald Trump Yabada Umarnin Hana Jiragen Dakon Mai Shiga Venezuela
Next Post: Anakan Bincike Wajen Gano Dan Bindigar Da Ya Kashe Dalibai Biyu A Jihar Rhode Island

Karin Labarai Masu Alaka

Sarkin Musulmi Yayi Magana Game Da Matsalar Tsaron Kasar Tsaro
Shugaba Tinubu Ya Umarci Janye ‘Yan Sanda Masu Gadin Ministoci Tsaro
CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya Najeriya
Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki Tsaro
‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe Tsaro
Gwamnatin Kano Ta Samar Da Wasu Dabarun Inganta Tsaro Tsaro

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kudi Sunfi Rayuwar Mutum Muhimmanci A Asibitocin Najeriya
  • Fintiri: Zamu Maida Jihar Adamawa Sabuwar Duniya
  • Gwamnatin Najeriya Ta Dauki Matakai Don Farfaɗo Da Maɗaba’ar Gwamnati
  • Boko Haram Sun Dauke Kansiloli A Borno
  • A Kowacce Rana Kasar China Tana Sayan Danyen Mai Ganga Dubu 600 Daga Kasar Venezuela

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Somaliya: Ba Za Mu Dauki Wulakancin Donald Trump Ba! Sauran Duniya
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Talata 11.18.2025 Rediyo
  • Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71 Labarai
  • Shugaba Tinubu Ya Rantsar Da Christ Musa Ministan Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Arteta, Arsenal Zata Yi Sauye-Sauye A Janairu, Wasanni
  • Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace Labarai
  • Majalisar Dattawa Ta Wanke Janar Christopher Musa A Matsayin Minista Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ga Fili Ga Doki Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.