Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Tayi Barazanar Rage Tallafinta Wa Sudan Ta Kudu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai

Jirgin Sama Ya Fadi A Kano
Published: December 14, 2025 at 2:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 14, 2025

Mutane 11 Sun Tsallake Rijiya da Baya a wani Hatsarin Jirgin Sama da ya auku a birnin Kano

Mutane 11 sun kubuta daga wani mummunan hatsarin jirgin sama da ya faru a safiyar Lahadi a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano, da ke birnin Kano.

Jirgin mallakin kamfanin Flybird, wanda ya taso daga Abuja, ya gamu da matsala yayin da yake ƙoƙarin sauka a filin jirgin.

Duk da hatsarin, babu wanda ya rasa ransa ko jikkata a cikin fasinjojin 11 da ke cikin jirgin.

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama wayo (NCAA) ta ce an fara bincike kan musabbabin hatsarin, yayin da hukumomi ke ɗaukar matakan tabbatar da tsaro da lafiyar matafiya.

Rahotanni sun bayyana cewa, shigowar gajimare da kuma wahalar hangen hanya na iya kasancewa cikin abubuwan da suka janyo lamarin.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Shugaba Tinubu Ya Yayi Magana Game Da Kafa ‘Yan Sandan Jihohi
Next Post: NLC Ta Yabawa Gwamnan Gombe Inuwa Yahaya

Karin Labarai Masu Alaka

Takaddama Ta Barke Tsakanin Lebanon Da Isra’ila Akan Bakin Iyaka Labarai
Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya Labarai
Gwamnatin Bauchi: Ta Kaddamar Da Kwamitin Ma’adanai Labarai
Kanal Sani: Idan ‘Yan-Ta’adda Zasu Mutunta Sulhu To Gwamnati Ta Duba Hakan Labarai
Gwamnatin Tarayya Ta Ce Babu Musguna Wa ’Yan Jarida A Mulkin Tinubu Labarai
Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ECOWAS Zata Kafa Rundunar Yaki Da Rashin Tsaro
  • Abu Mafi Daukar Hankali A Wasan Dambe Na Yau
  • Gwamnatin Kano Ta Samar Da Wasu Dabarun Inganta Tsaro
  • Hafsan Sojin Najeriya: Samar Da Sabbin Wajen Horas Da Sojoji Zai Inganta Tsaro
  • Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Shirin Dare 2030 UTC Yau Laraba 11.19.2025 Rediyo
  • Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria Siyasa
  • Kasar Belarus Zata Taffawa Jamhuriyar Nijar Afrika
  • Rundunar Tsaro Suna Cigaba Da Nasara Akan ‘Yan Ta’adda Tsaro
  • Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City Wasanni
  • Akwai Bukatar Hukunci Mai Tsanani Ga Duk Wanda Yayi Fyade Najeriya
  • FIFA, Ta Tabbatar Da Ranar Mika Sunayen ‘Yan Wasa AFCON 2025. Wasanni
  • Takaddama Ta Barke Tsakanin Lebanon Da Isra’ila Akan Bakin Iyaka Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.