Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasar Afirka Ta Kudu Ta Gayyaci Sabon Jakadan Amurka
Published: March 12, 2026 at 6:57 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Laraba ne dai a kasar Afrika ta Kudu aka gayyaci sabon jakadan Amurka don yin bayani, in ji ministan harkokin wajen kasar, yayin da ake ci gaba da samun baraka ta diflomasiyya kan manufofin ketare da gwamnatin Trump ta bayyana a matsayin nuna kyama ga Amurka da manufofin cikin gida da ta kira na kin jinin bakake.

An gayyaci jakada Leo Brent Bozell na III ne bayan ya yi jawabi a taron shugabannin ‘yan kasuwa a ranar Talata, inda ya kalubalanci gwamnatin Afirka ta Kudu game da alakar diflomasiyya da Iran da kuma tabbatar da ka’idojin aikinta na nuna wariyar launin fata a gaban sauran kabilu.

Rikicin dai ya kara kamari ne tsakanin tsofin abokan kawance tun bayan da Shugaba Donald Trump ya koma kan karagar mulki.

Dangantaka ta koma mafi ƙanƙanta tun bayan kawo ƙarshen mulkin wariyar launin fata, ko kuma farar fata, a 1994. Trump na sukar gwamnatin Afirka ta Kudu da Baƙar fata ke jagoranta.

Afrika, Labarai

Post navigation

Previous Post: Jirage Marasa Matuka Sun Kaiwa Jiragen Ruwan Mai Hari A Gulf
Next Post: Kasar Gabon Ta Nemi Tallafin Asusun Bada Lamuni Na IMF

Karin Labarai Masu Alaka

‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya Labarai
Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza Amurka
Gwamnatin Sojan Burkina Faso Ta Soke Jam’iyyun Siyasar Kasar Afrika
Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa Afrika
Najeriya Ta Bawa Dan Takarar Guinea-Bissau Mafaka Afrika
Kungiyar Maharba Da ‘Yan Sintiri Sun Samu Kyautar Motoci Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Dakarun Sojin Amurka Sunfara Sauka A Najeriya Amurka
  • Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A Iran Labarai
  • Kasar China Ta Kaddamar Da Rawar Daji A Yankin Taiwan Labarai
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar Amurka
  • Malami: Gwamnatin APC Ta Gaza – “Yan-Kasa Kuwa Na Da Katin Zabe” Labarai
  • Jamhuriyar Congo Zata Cigaba Da Fitar Da Ma’adanai Afrika
  • Shugaban Amurka Donald Trump Ya Nanata Aniyar Mallakar Greeland Daga Kasar Denmark Amurka
  • Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.