Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe Afrika
  • Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe Afrika
  • Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe Afrika
  • Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai Afrika
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi Afrika

Magoya Bayan Obi Sun Yi Tutsu Gabanin Zaben 2027
Published: March 21, 2026 at 4:08 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: March 21, 2026

Manyan Magoya Bayan Obi Sun Fice Da Kafa Kungiyar Movement Nigeria

Wasu daga manyan jami’an siyasar dan takarar adawa a Najeriya wato Peter Obi sun barranta daga tafiyar da kafa wata kungiyar cimma sabon muradi don babban zaben 2027.

‘Yan siyasar sun koka cewa tafiyar ta su mai taken OBIDIENTS ta sauka daga kan manufofin kare martabar dimokradiyya

“A matsayinmu na masu tafiyar farar hula mun yi amanna cewa tsarin siyasa na cikin abubuwan da kan kawo cigaban kasa, za mu dage wajen hulda da wadanda su ka cancanta, cikin gaskiya da bin ka’ida ga sauran tafiyar dimokradiyya ko jam’iyyun siyasa. Wannan tafiya ce ta ma’aikata da ke fafutuka..” Inji madugun tafiyar mai taken MOVEMENT Nigeria Prince Kolade Ademola.

Ademola ya ce ba lallai a yanzu su na da wanda za su marawa baya ga babban zaben ba amma za su goyi bayan duk wanda su ka ga ya dace da tafiyarsu kuma ya karfafa cewa lokaci bai kure mu su ba.

‘Yan sabuwar tafiyar maza da mata sanya da riguna da hulunan hana-sallah masu tambarin kungiyar, na nuna rashin daidaito da tuntubar da ta dace ya sa su kaucewa tafiyar Peter Obi wanda ya zo na uku a yawan kuri’a a zaben 2023.

Mataimakin sakataren jam’iyyar LEBA na kasa wacce Obi ya yi ma ta takara Dokta Joseph Liran ya ce sam ba don dalilin kaurar Obi zuwa jam’iyyar ADC ya sa su barranta daga tafiyar ba “Obi ya na da ‘yancin shiga kowace jam’iyya mu ma mu na da namu ‘yancin”

Shi ma ma’ajin jam’iyyar LEBA Malam Hamisu Santuraki ya ce ba za su ce dole sai muradun LEBA za a bi ba a madadin ra’ayin jama’ar kasa.

Hakanan Santuraki ya ce sun kawo karshen takaddamar shugabancin jam’iyyar ta LEBA bayan hukuncin kotun koli da ya kawar da jagorancin Julius Abure.

Irin wannan tafiya ba sabon abu ba ne a shekarar siyasa inda ‘yan siyasar ke duba

https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2026/03/OBIDIENTS-DUMP-OBI-START-NEW-MOVEMENT.mp3

Siyasa

Post navigation

Previous Post: Ukraine Ta Aika Tawagar Kwararru Gabas Ta Tsakiya
Next Post: Hawan Sallah Daga Masarautar Kaltungo

Karin Labarai Masu Alaka

Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Adawa Da Gwamnati A Kasar Tunisiya Siyasa
Kasashen Yankin Gulf Sun Bukaci Amurka Takawo Karshen Iran Afrika
Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC Afrika
INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin Azumi Najeriya
Tsohon Dan-Takarar Gwamnan PDP A Gombe Ya Shiga ADC Siyasa
Gwamnan Jihar Filato Na Shirin Komawa APC Siyasa

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Hukumar ‘Yan Sanda Tayi Yarjejeniya Da ‘Yan Takara A Gombe
  • Hukumomin Bada Agaji Sun Fadakar Da Al’ummar Jihar Gombe
  • Ana Cigaba Da Shirye-Shiryen Fara Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe
  • Gwamnatin Najeriya Zata Samar Da Sabbin Dakunan Karatun Dalibai
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Isra’ila Ta Cire Sunayen Wasu Mutane Biyu Cikin Wadanda Take Fako Afrika
  • Magoya Bayan Dan Hamayya A Afirka Ta Kudu Sun Hallara A Kotu Afrika
  • Fafaroma Leo Yayi Allah Wadai Bisa Karuwar Yake Yaken Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Trump Da Bin Salman Da Wasu Kasashe Za Su Sa Hannu A Rikicin Sudan Labarai
  • Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas Najeriya
  • An Gargadi Kasar Canada Game Da Tura Sojoji Lebanon Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Umarci Janye ‘Yan Sanda Masu Gadin Ministoci Tsaro
  • Boko Haram Sun Dauke Kansiloli A Borno Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.