Majalisar Dokokin Jihar Rivers, tafara shirin tsige Gwamna Fubara.
Majalisar dokokin jihar Rivers ta fara aiwatar da matakan tsige Gwamnan jihar, Siminalayi Fubara, inda ta kaddamar da shirin tsige shi ne a zaman majalisa na ranar Alhamis.
’Yan majalisar suna zargin Gwamna Fubara da aikata manyan laifuka


