Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Amurka Tayi Barazanar Zata Rage Tallafin Da Take BayarwaSudan Ta Kudu, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Mai Ya Fadi Fiye Da Dala Daya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Da Kasar Saudiya Sun Kulla Yarjejeniyar Tsaro Labarai
  • Gwamna Fubara Ya Koma Jam’iyar APC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Rikici Tsakanin NNPC Da Kungiyar Gwamnoni Akan Gibin Kudade
Published: December 10, 2025 at 6:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Takaddamar Gwamnoni da NNPC yayinda, hankali ya tashi kan zargin gibin kudaden mai Dala Biliyan $42.

Sabon rikici ya kunno kai a tsakanin NNPC Limited da Kamfanin da ke yi wa Kungiyar Gwamnonin Najeriya aiki (Periscope Consulting), kan zargin cewa an kasa tura kudaden mai na dala biliyan $42.37bn zuwa Asusun tarayya tsakanin 2011 da 2017.

Rahoton bayan taron Kwamitin rabon arzikin kasa FAAC na Nuwamba 2025, ya nuna cewa NNPCL ta ƙi amincewa da sakamakon binciken Periscope, tana mai cewa ta tura dukkan kudaden da ake zargi, amma Periscope ta dage cewa akwai gibi mai yawa a rahotannin NNPC.

Sabani tsakanin ɓangarorin biyu ya sa FAAC ta umarci su shiga zaman sulhu domin daidaita bayanai sai kuma binciken dai ya fito ne daga korafe korafen gwamnoni kan rashin bayyananniyar hanyar tura kudaden mai, wanda ya haifar da dakatar da taron FAAC a baya.

Har yanzu ana ci gaba da aikin daidaitawa, yayin da rikicin ke jefa damuwa kan kudaden shiga da jihohi ke dogaro da su.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Gwamna Fubara: Rashin Kariya daga PDP Ne Ya Tilasta Ni Komawa APC
Next Post: Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi Magaji

Karin Labarai Masu Alaka

Nuhu Ribadu Ya Mika Dalibai 100 da Aka Ceto Ga Gwamnatin Jihar Neja Labarai
Za A Rantsar Da Mainasara Kogo A Matsayin Shugaban Kundin Da’ar Ma’aikata Labarai
Ga Alamu Jakuna Za Su Bace A Doron Kasa Nan Da Shekaru 5 Labarai
Jirgin Sojin Saman Najeriya Yayi Hatsari a Jihar Neja Labarai
Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da Mai Labarai
Gwamnatin Bauchi Ta Amince Domin Inganta Kasuwancin Nama A Jihar Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike a Tituna
  • Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa
  • Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000
  • Najeriya Ta Gabatar Da Tayin Karbar Bakuncin Wasannin Afirka Na 2031.
  • Mulkin Kama Karya Yazo Karshe a Kasar Bulgaria

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Rediyo
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Rundunar Tsaro Suna Cigaba Da Nasara Akan ‘Yan Ta’adda Tsaro
  • Shin Ko Ganawar Zelensky Da Macron Zata Haifar Da ‘Da Mai Ido? Labarai
  • Gwamna Bala Kauran Bauchi Yace Yana Nan Daram a Jam’iyar PDP Siyasa
  • Ruwan Sama Ya Dai-Daita ‘Yan Gudun Hijira A Gaza Labarai
  • Manya-Manyan Wasannin Wannan Makon Wasanni
  • Hukumar ICPC Ta Kwato Makudan Kudade Rediyo
  • Gwamnatin Jihar Kano Zata Kashe Makudan Kudade Ga Jama’ar Kano! Najeriya
  • Matatar Man Dangote Zata Wadatar Da Najeriya Da Makota Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.