Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Rikici Tsakanin NNPC Da Kungiyar Gwamnoni Akan Gibin Kudade
Published: December 10, 2025 at 6:18 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Takaddamar Gwamnoni da NNPC yayinda, hankali ya tashi kan zargin gibin kudaden mai Dala Biliyan $42.

Sabon rikici ya kunno kai a tsakanin NNPC Limited da Kamfanin da ke yi wa Kungiyar Gwamnonin Najeriya aiki (Periscope Consulting), kan zargin cewa an kasa tura kudaden mai na dala biliyan $42.37bn zuwa Asusun tarayya tsakanin 2011 da 2017.

Rahoton bayan taron Kwamitin rabon arzikin kasa FAAC na Nuwamba 2025, ya nuna cewa NNPCL ta ƙi amincewa da sakamakon binciken Periscope, tana mai cewa ta tura dukkan kudaden da ake zargi, amma Periscope ta dage cewa akwai gibi mai yawa a rahotannin NNPC.

Sabani tsakanin ɓangarorin biyu ya sa FAAC ta umarci su shiga zaman sulhu domin daidaita bayanai sai kuma binciken dai ya fito ne daga korafe korafen gwamnoni kan rashin bayyananniyar hanyar tura kudaden mai, wanda ya haifar da dakatar da taron FAAC a baya.

Har yanzu ana ci gaba da aikin daidaitawa, yayin da rikicin ke jefa damuwa kan kudaden shiga da jihohi ke dogaro da su.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Gwamna Fubara: Rashin Kariya daga PDP Ne Ya Tilasta Ni Komawa APC
Next Post: Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi Magaji

Karin Labarai Masu Alaka

Trump Yayi Barazanar Goyon Bayan Hari Akan Kasar Iran Labarai
Kasar Sham Ta Sallami Wasu Fararen Hula Labarai
Rasha Na Cigaba Da Kai Hare-Haren Makamai Masu Linzami Ga Ukrain Labarai
Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco Afrika
Fiye Da Mutane 200 Sun Rasa Rayukansu A Wajen Hakar Ma’adanai Labarai
Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
  • Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • “Banga Abun Da Zai Canza Ba A Nadin Janar Christopher Ministan Tsaro” Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya Labarai
  • Ana Zargin Wani Dan Kasar Libya Da Fataucin Mutane Tsaro
  • Sanyi Mai Tsanani Da Dusar Kankara Ya Tsaida Al’amura A Amurka Amurka
  • Sabon Jadawalin Gasar Kwalon Kafa Ta Turai 2026 Wasanni
  • Kakakin Majalisar Kasar Amurka Yana Tsaka Mai Wuya Game Da Kasafin Kudi Amurka
  • Malami: “Da Gwamnatin Tarayya Na Daukar Shawara Da Ba’a Kai Inda Ake Ba” Najeriya
  • Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.