Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Sojin Kasar Congo Da ‘Yan Tawaye Sun Kara Shiga Yankin Uvira
Published: January 19, 2026 at 5:42 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 19, 2026

Sojojin kasar Congo da wasu dakarun ‘yan tawaye masu marawa gwamnati baya sun kara shigowa yankin gabashin garin Uvira, a cewar mazauna garin ranar Litinin, wata daya kacal bayan da ‘yan tawayen M23, da Rwanda ke marawa baya suka mamaye garin, abin da ya wargaza kokarin kawo zaman lafiya da shugaban Amurka Donald Trump ke neman sasantawa.

Dakarun M23 sun shiga Uvira, garin da ke kusa da iyakar kasar Congo da Burundi, wanda kuma yake sansani me muhimmanci ga sojojin Congo, ranar 10 ga watan Disamba, kwanaki bayan shugaban Congo Felix Tshisekedi da shugaban Rwanda Paul Kagame suka gana da shugaban Amurka Donalad Trump a Washington don kara jaddada kudurin yarjejeniyar wanzar da zaman lafiya a yankunan su.

A watan Disamba, bayan da sakataren harkokin wajen Amurka, Marco Rubio ya ce abinda Rwanda ke aikatawa a gabashin Congo da ke da arzikin ma’adanai, ya sabawa yarjejeniyar zaman lafiya da aka kulla, dakarun na M23 suka dau alwashin janyewa daga Uvira don bawa tattaunawa kan zaman lafiya dama

Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Sojin Saman Najeriya Sunyi Gagarumar Nasara A Yankin Borno
Next Post: Dakarun Gwamnatin Kasar Sham Tayi Mamaya Zuwa Gabashin Kasar

Karin Labarai Masu Alaka

Paparoma Leo: Zai Kai Ziyara Ƙasar Angola Labarai
Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen Duniya Labarai
Kanal Sani: Idan ‘Yan-Ta’adda Zasu Mutunta Sulhu To Gwamnati Ta Duba Hakan Labarai
Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris Labarai
Gwamnan Jihar Gombe Ya Umurci A Rufe Makarantu Labarai
Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Tsaro

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza
  • Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana
  • Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine
  • Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani
  • Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Yeriman Ingila Ya Mayarwa Trump Martani Amurka
  • Sojoji Sunkai Farmaki Gidan Dan Adawa A Kasar Uganda Bobi Wine Afrika
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado Amurka
  • Jihar Borno Ce Tayi Nasara A Gasan Karatun Al Qur’ani Na Kasa Najeriya
  • Shugabannin Kasashen Afirka Ta Tsakiya Sun Kamallah Taron Koli Afrika
  • Za’a Fuskanci Bala’in Yunwa A Najeriya Labarai
  • Burkina Faso Ta Sako ‘Yan Najeriya 11 Najeriya
  • Hukumar Ƴan Sanda Ta Musanta Zargin Kashe Ɗan Achaba a Gombe Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.