Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Adawa Da Gwamnati A Kasar Tunisiya
Published: December 14, 2025 at 6:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan raji da jigogin hamayya na kasar Tunisiya sun fantsama kan titunan kasar ranar asabar suna zanga-zangar hadin guiwa da ba a saba ganin irinta ba, ta adawa da shugaba Kais Saied, suna bukatar da a kawo karshen mulkin mutum guda da maido da dimokuradiyya a kasar.

Zanga-zangar dai ta biyo bayan wadda aka shafe makonni uku ana yi, kuma ta nuna airin karin hadin kan da ake samu a tsakanin kungiyoyin hamayya da na al’umma wajen adawa da matakan da ba a taba gani ba a kasar na murkushe masu sukar lamirin shugaban.

Daruruwan mutane sun yi sun hadu a babban birnin kasar dauke da hotunan ‘yan hamayya, da ‘yan jarida da ‘yan raji da aka kama aka kulle.

Kungiyoyin kare hakkin bil Adama sun ce Saied ya kawar da ‘yancin walwala a kasar Tunisiya, ya maida kasar baki dayanta tamkar kurkuku, tun lokacin da ya ba ma kansa ikon gudanar da komai ta hanyar yin mulki bisa umurninsa shi kadai a shekarar 2021.

Siyasa

Post navigation

Previous Post: An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan
Next Post: PDP Zata Karbi Mulki 2027 Inji Shugabannin Jam’iyar

Karin Labarai Masu Alaka

Gwamnan Jihar Kano Ya Fice Daga Jam’iyar NNPP Siyasa
Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka Afrika
Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala Afrika
Tsohon Shugaban Kasa Obasanjo Ya Ziyarci IBB Siyasa
Mutane Da Dama Sun Rasa Rayukansu Yayin Rikici A Uganda Siyasa
Aminu Tambuwal Ya Fice Daga PDP Ya Koma ADC Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jami’an Tsaro A Jihar Borno Sun Kama ‘Yan Bindiga Labarai
  • Gwamnatin Trump Ta Karawa Iran Wasu Takunkumai Amurka
  • Wakilan Majalisar Dokokin Phillipines Suna Yunkurin Tsige Shugaban Kasar Afrika
  • Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro Borno Afrika
  • Ukraine Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Tsarin Cimma Yarjejeniya Sauran Duniya
  • Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi Hatsari Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Gudanar Da Zanga-Zanga A Kasar Somaliya Labarai
  • Kasar Morocco Ta Kwashe ‘Yan Kasar Daga Sassan Ambaliyar Ruwa Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.