Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Sojoji Sun Fatattaki ‘Yan Ta’adda A Borno
Published: December 14, 2025 at 11:02 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 14, 2025

An kashe ‘yan ta’adda yayin da sojoji suka dakile hari kan sansanin soja a Borno.

Dakarun Rundunar Operation HADIN KAI (OPHK) sun dakile wani hari da ‘yan ta’addan ISWAP suka kai wa Sansanin Sojoji na Gaba (FOB) a Mairari a Jihar Borno, inda suka tarwatsa motocin bama-bamai guda biyu (VBIEDs) da aka yi yunkurin amfani da su wajen kutsawa sansanin.

A cewar Jami’in Yada Labarai na OPHK, Laftanar Kanal Sani Uba, harin da ya faru a daren Juma’a an dakile shi ne ta hadin gwiwar hare-haren kasa da na sama, wanda ya yi sanadin mutuwar ‘yan ta’adda da dama, yayin da wasu suka jikkata.

Bayan harin, sojoji tare da hadin gwiwar ‘yan sanda da CJTF sun gudanar da bincike a yankin, inda suka kwato makamai, harsasai, gurneti, babura da kayayyakin yaki da ‘yan ta’addan suka bari.

Uba ya ce ‘Yan ta’addar basu sami nasarar kutsawa sansanin ba, kuma a halin yanzu dakarun na ci gaba da sintiri domin hana sake kai hare-hare da tabbatar wa al’umma tsaro.


 

Tsaro

Post navigation

Previous Post: Sojojin Kasar Isra’ila Sun Kashe Wani Babban Kwamandan Hamas
Next Post: Tinubu Yafara Wasu Dabaru Domin Samun Kuri’u

Karin Labarai Masu Alaka

Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka Afrika
Sojin Israela Sunkai Hari Kan Falatsinawa Tsaro
Trump: Isra’ila Ta Daina Kai Hari Ga Duk Cibiyar Iskar Gas Afrika
Jami’an Tsaro Suna Farautar Wasu ‘Yan Ta’adda A Najeriya Afrika
Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku Afrika
Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Lakurawa Sun Kashe A Ƙalla A Mutane 34 A Jihar Kebbi Labarai
  • Jirgi Marar Matuka Yayi Luguden Wutan A Abu Dhabi Afrika
  • An Kubutar Da Wani Wanda Mahaifinsa Ya daure Da Sarka Tsawon Shekaru 17 A Bauchi Labarai
  • Shugaban Kasar Uganda Yana Kokarin Mayar Da Mulkin Kasar Na Gado Labarai
  • An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC Siyasa
  • Wasu Zakaru Da Suka Samu Karramawar Hukumar CAF Ta Afrika Wasanni
  • Gwamna Ododo Ya Gargadi Sarakunan Gargajiya Najeriya
  • Isra’ila Tace Bazata Sake Kai Hari Kan Cibiyar Gas Ta Iran Ba Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.