Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Lakurawa Sun Kashe A Ƙalla A Mutane 34 A Jihar Kebbi
Published: February 20, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Najeriya an kashe akalla mutane 34 a ranar talata a wasu jerin hare hare da ‘yan binidga masu ikirarin Islama da ake kira Lakurawa suka kai wasu kauyuka a jihar kebbi dake arewa maso yammacin kasar, kamar yadda rahotannin tsaro da kamfanin dillancin labarai na Reuters ya gani.

Lakurawa wata sabuwar Kungiyar mayakan sakai ce wacce galibi take aika-aika a jihohin kebbi da sakkwato, yankin da Amurka ta auna hare hare kan kunigyoyi da suke da alaka da ISIS cikin watan Disambar bara.

Wannan harin na ‘yan bindigar yana da alamun ayyukan Kungiyar, inda mahara za su farwa kananan kauyuka masu yawa a lokaci daya saboda su dagula hankalin masu aikin tsaro, su Tilastawa kauyawa su gudu.

Rahotannin suka ce an kashe mutane 16 a wuri da ake kira Mamunu mutum biyar a Awashaka, 3 a Masama, sannan mutane biyu-biyu a wasu kauyuka biyar.

Rahoton yace jami’an tsaro sun dira a yankin domin kare mutane, su taimaki wadanda suka tsira, da kuma toshe hanyoyin da mayakan sakan suke bi domin su gudu.

Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin Tsaro
Next Post: Amurka Ta Kakaba Takunkumi Ga Kwamandojin Yakin Kasar Sudan

Karin Labarai Masu Alaka

Wasu Yara 50 Sun Kubuta Daga Hannun ‘Yan-Ta’adda Labarai
Hukumar ICPC Ta Gayyaci Dangote Labarai
Nnamdi Kanu Ya Nemi A Mayar Da Shi Abuja Daga Gidan Yarin Sokoto Labarai
Gobara Ta Lalata Shaguna Da Gidajen Abinci A Gombe Labarai
Jami’ai A Mexico Sun Tabbatar Da Kashe Shugaban Masu Shan Ƙwaya Nemesio Oseguera Labarai
Rasha Ta Yiwa Amurka Tayin Daina Bada Bayanan Sirri Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa Afrika
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado Amurka
  • Pakistan Zata Karbi Tattaunawar Rikicin Gabas Ta Tsakiya Afrika
  • Shugaba Bola Tinubu Ya Saka Hannu A Dokar Zabe Najeriya
  • Shugaba Trump Yace Amurka Ce Zata Rika Gudanar Da Harkokin Kasar Venezuela Amurka
  • Wani Alkali A Amurka Ya Kalubalanci Gwamnatin Kasar Afrika
  • Jamhuriyar Congo Zata Cigaba Da Fitar Da Ma’adanai Afrika
  • Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.