Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa Afrika
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe Afrika
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe Afrika
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa Afrika
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi Afrika

Lakurawa Sun Kashe A Ƙalla A Mutane 34 A Jihar Kebbi
Published: February 20, 2026 at 12:28 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Najeriya an kashe akalla mutane 34 a ranar talata a wasu jerin hare hare da ‘yan binidga masu ikirarin Islama da ake kira Lakurawa suka kai wasu kauyuka a jihar kebbi dake arewa maso yammacin kasar, kamar yadda rahotannin tsaro da kamfanin dillancin labarai na Reuters ya gani.

Lakurawa wata sabuwar Kungiyar mayakan sakai ce wacce galibi take aika-aika a jihohin kebbi da sakkwato, yankin da Amurka ta auna hare hare kan kunigyoyi da suke da alaka da ISIS cikin watan Disambar bara.

Wannan harin na ‘yan bindigar yana da alamun ayyukan Kungiyar, inda mahara za su farwa kananan kauyuka masu yawa a lokaci daya saboda su dagula hankalin masu aikin tsaro, su Tilastawa kauyawa su gudu.

Rahotannin suka ce an kashe mutane 16 a wuri da ake kira Mamunu mutum biyar a Awashaka, 3 a Masama, sannan mutane biyu-biyu a wasu kauyuka biyar.

Rahoton yace jami’an tsaro sun dira a yankin domin kare mutane, su taimaki wadanda suka tsira, da kuma toshe hanyoyin da mayakan sakan suke bi domin su gudu.

Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin Tsaro
Next Post: Amurka Ta Kakaba Takunkumi Ga Kwamandojin Yakin Kasar Sudan

Karin Labarai Masu Alaka

An Zargi Shugaba Trump Da Kalaman Da Basu Dace Ba Afrika
Akwai Yiwuwar Iran Da Amurka Su Cimma Matsayar Dakatar Da Shirin Nukiliya Amurka
Iran Zata Shigar Da Lebanon Cikin Cimma Yarjejeniya Afrika
Rikicin Gabas Ta Tsakiya Ya Haifar Da Tsadar Man Fetur A Najeriya Afrika
An Zargi Kasar Eritrea Da Cin Zarafin Sojojin Habasha Afrika
Gidauniya: An Fara Tiyatar ‘Hernia’ Da ‘Hydrocele’ Kyauta A Jihar Katsina Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • PDP Ta Tsayar da Goodluck Jonathan Takarar Shugaban Kasa
  • Hawan Gidan Gwamnati A Jihar Gombe
  • Hawan Babbar Sallah A Masarautar Kaltungo Dake Jihar Gombe
  • Sarkin Gombe Ya Yabi Nasarorin Inuwa Yahaya A Fannonin Tsaro Da Raya Kasa
  • Tinubu Ya Jaddada Aniyar Rage Tsadar Rayuwa Da Samar da Ayyukan Yi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Fiye Da Mutane 108 Sun Rasa Rayukansu A Ambaliyar Kenya Afrika
  • ‘Yan Sandan Najeriya Sunyi Nasarar Hallaka ‘Yan Ta’adda A Katsina Afrika
  • Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku Labarai
  • Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga Zanga Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Trump Yace Bazai Bari Iran Ta Mallaki Nukiliya Ba Amurka
  • Kungiyar ISIS Ta Kashe Sojojin Amurka Biyu Amurka
  • Shugaba Trump Ya Kara Matsin Lamba Kan Iran Amurka
  • Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.