Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki Afrika
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ Afrika
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u Afrika
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa Afrika
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa Afrika

ECOWAS Zata Kafa Rundunar Yaki Da Rashin Tsaro
Published: December 14, 2025 at 9:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

ECOWAS za ta kafa rundunar haɗin gwiwar yaƙi da ta’addanci domin fuskantar ta’addanci da matsalar rashin tsaro

Ƙungiyar habaka tattalin arzikin Ƙasashen Yammacin Afirka wato (ECOWAS) ta bayyana shirin kafa rundunar tsaro ta haɗin gwiwa domin fuskantar ƙaruwar barazanar ta’addanci a yankin.

Shugaban Hukumar Shugabannin ECOWAS kuma Shugaban Ƙasar Saliyo, Julius Maada Bio, ne ya sanar da hakan a Zama na 68 na Majalisar Shugabannin ECOWAS da aka gudanar a Abuja.

Shugaba Bio ya ce ƙungiyoyin ta’addanci na amfani da raunin tsaron iyakoki wajen kai hare-hare tsakanin ƙasashe, yana mai jaddada buƙatar ƙarfafa haɗin gwiwar tsaro, musayar bayanan sirri da ayyukan soji a tsakanin ƙasashen mambobi.

A wani ɓangare kuma, ECOWAS ta naɗa Shugaban Rukunin Kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, a matsayin Shugaban farko na Majalisar Kasuwancin ECOWAS, domin ƙarfafa rawar ɓangaren masu zaman kansu a ci gaban tattalin arzikin yankin.

Afrika

Post navigation

Previous Post: Abu Mafi Daukar Hankali A Wasan Dambe Na Yau
Next Post: Mawakiyar Amurka Cardi B. Ta Cashe A Saudi Araibiya

Karin Labarai Masu Alaka

‘Yan Tawaye A Burkina Faso Sun Kashe ‘Yan Kasar Ghana Afrika
‘Yan Daba Sunkai Hari Kasuwar Waya A Kano Afrika
Sojojin Isra’ila Sun Kashe Babban Kwamandan Kungiyar Hezbollah Afrika
Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516 Afrika
Pakistan Da Afghanistan Sun Shiga Kwana Na Biyar Suna Fafatawa Afrika
Atiku Ya Bukaci Hadin Kan ‘Yan Adawa Domin Kawo Sauyi A Najeriya Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Tinubu Ya Buɗe Katafaren Kamfanin Sarrafa Lithium Domin Bunƙasa Tattalin Arziki
  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kungiyoyin Mata A Jihar Filato Sunyi Gangamin Samun Jagorancin Siyasa Afrika
  • Gombe Ta Ƙarfafa Matasa da Ƙwarewar da Za Ta Kai Su Masana’antar Mai Da Iskar Gas Afrika
  • Zamu Hana Wasu ‘Yan-Najeriya Visa Shiga Amurka Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Tsohon Lauyan Amurka Jack Smith Ya Fadi Maganganu Game Da Donald Trump Amurka
  • Jami’an Shige Da Ficen Amurka Sun Harbe Wani Har Lahira Amurka
  • Kasar Amurka Takara Saka Takunkumi Akan Kasar Venezuela Amurka
  • Shugaba Tinubu Ya Nada Shugaban NAHCON Labarai
  • Anyi Jefe-Jefe Yayin Rangadin Messi, A Indiya Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.