Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kungiyar Malaman Jami’oi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Trump Yayi Kira Ga ‘Yan Ƙasar Iran Su Ci Gaba Da Zanga Zanga Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Syria: Mutane Sun Yi Zanga Zanga Domin Nuna Rashin Amincewa Da Korar Kurdawa A Birnin Aleppo Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kasar Habasha Ta Cimma Matsaya Da Masu Binta Bashi
Published: January 3, 2026 at 9:29 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar harkokin kudi a Habasha tace kasar ta cimma kwarya-kwaryar yarjejeniya da masu binta bashi na dala bilyan daya a shekarar 2024, mataki da yake da muhimmanci wajen sake fasalin bashin dake kanta.

Duk da haka akwai bukatar Habasha ta amince da sharuddan bashin da za’a sabunta, kan rancen da ta kasa biya, a shawarwari da zata gudanar da babban kwamitin gudanarwa kan harkokin bashin.

Ma’akatar ta fada cewa ta sanarda asusun bada lamuni na duniya watau IMF yarjejeniyar, da kuma babban kwamitin gudanarwa kan basussuka, tace tana dakon martanin su.

Habasha dake gabashin Afirka, ta kasa biyan bashinta na kasa da kasa a shekara ta 2023, ta gwammace ta sake sabunta yarjejenyar, kamar yadda hukumomin kasa da kasa suka tsara kan dukkan basussuka walau tsakanin kasashe biyu ko fi.

Afrika, Labarai

Post navigation

Previous Post: Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka
Next Post: China Ta Dawo Da Harajin Magungunan Hana Haihuwa

Karin Labarai Masu Alaka

Rasha Da Ukraine Sun Cigaba Da Yakar Juna Afrika
An Gano Kwale-Kwalen Fir’auna A Birnin Masar Afrika
Layin Raba Wutan Lantarki Na Najeriya Ya Fashe Labarai
Shugaba Tinubu: Naji Dadin Sako Daliban Neja Da Aka Sace Labarai
Jagoran Kasar Iran Yace Basa Bukatar Tallafin Kasar Amurka Afrika
Dusar Kankara Ta Hana Jirage Tashi A Birnin Paris Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kungiyar Malaman Jami’oi
  • Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
  • Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas
  • An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Wani Dan Bindiga Ya Harbi Dakarun Tsaron Cikin Gida Su Biyu A Washington DC Labarai
  • Kamfanin Hakar Ma’adanai Na Kasar Kanada Ya Cigaban Da Aikinsa Labarai
  • NLC Ta Yabawa Gwamnan Gombe Inuwa Yahaya Najeriya
  • Real Madrid: Ta Kori Xabi Alonso Bayan Rashin Nasara A Wasan Kofin Sfaniya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shirin Manuniya Yau Juma’a 12.12.2026 Shirye-Shirye
  • Najeriya Da Dubai Zasu Karbi Bakoncin Taron Zuba Hannayen Jari Najeriya
  • Tinubu: Abba Magajin Aminu Kano Ne A Fagen Siyasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Motsepe, Daga 2028 AFCON Zata Sauya Daga Shekaru Biyu Zuwa Hudu Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.